Majalisar Sarkin Musulmi a jihar Sokoto ta ayyana Alhamis, 13 ga Agusta,na shekarar 2026 a matsayin ranar fara neman jinjirin watan Rabi’ul Awwal 1448AH.
Majalisar Sarkin Musulmi a jihar Sokoto ta ayyana Alhamis, 13 ga Agusta,na shekarar 2026 a matsayin ranar fara neman jinjirin watan Rabi’ul Awwal 1448AH.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na jihar Taraba, Cif Victor Bala Kona, ya yi bankwana da duniya bayan fama da jinyar rashin lafiya.
A yayin da aka bayyana sunayen ministoci da inda za su yi aiki, Shehu Sani ya ba da shawarin abin da ya kamata Tinubu ya yi na tabbatar da an samu tsari yanzu.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda sojojin Najeriya suka samu nasarar lalata wata matatar mai a Najeriya, inda ake tace mai ba bisa ka'ida ba saboda dalilai.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya bayyana adadin gangar man fetur da miyagun ɓata-gari su ke sacewa kullum a ƙasar nan.
Rahoton da muka tattaro ya bayyana bayanai masu muhimmanci da ya kamata ku sani game da Ibrahim Geidam, mutumin da Tinubu ya nada a matsayin ministan yan sanda.
Mista Adebayo Adelabu, Ministan Lantarki na Najeriya ya roki al'ummar kasar su dena tsinewa ma'akatar lantarki a maimakon hakan su rika karfafawa musu gwiwa.
Wani matashi dan Najeriya da ke Birtaniya ya ce kudin hayar shekara daya a Najeriya zai iya karbarwa mutum hayar wata daya ne kawai a Turai. Bidiyon ya yadu.
Wata matashiyar budurwa ta fito da gaba daya kayanta da ke nuna tsaraici sannan ta cinna masu wuta. Ta ce a yanzu ta shiryu ta zama cikakkiyar Kirista ta gaske.
Matsala babba ta tunkaro ministar al'adu da fasaha ta shugaɓa Tinubu bayan hukumar ƴan yi wa ƙasa hidima (NƳSC) ta tabbatar cewa ba ta kammala bautar ƙasa ba.
Labarai
Samu kari