Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Alhaji Aminu Ado Bayero ya yi jawabi a ranar bikin kanjamau ta Duniya da aka yi a makon nan. Sarki Bayero ya bukaci gwamnati ta kawowa al’umma mafitar matsin rayuwa.
Wani magidanci mai suna Malam Ali ya garzaya wata kotun shari'ar Musulunci da ke zamanta a rijiyar Lemo da ke cikin birnin Kano domin neman kotun ta dakatar da.
Wani mutum ya koma kiwon kunamai saboda ya samu kudaden da ba a yi sammani ba. An ce ana siyar da galan daya na dafin kunamai akan kudi N30bn a duniyar nan.
Rahoton da muka tattaro muku ya nuna jerin kasashen nahiyar Afrika da ba a yin juyin mulkin soja ba a cikinsu duk da an taba yin yunkurin yin hakan a can baya.
Yayin da bakar wahala da fatara ke kara samun wuri a Arewa, mataimakin shugaban kasa Shettima zai rabawa talakawa abinci a jihohin Arewa maso Gabas.
Yanzu muke samun rahoton yadda shugaban kasan Najeriya, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana tallafawa kasar Moroko bayan da girgizar kasa ta auku a kasar.
A rahoton nan, da ya je kasar Indiya, Bola Ahmed Tinubu ya bada labarin zamansa mai gadi a shekarun baya, ya ce ilmin boko ya taimaka ya zama Shugaban kasa.
Wani bature ya samu abubuwa da yawa bayan ya canja dalarsa zuwa naira. Yan kasar waje sun cika da mamakin dalilin da yasa abubuwa ke da sauki a Najeriya.
Hukumar yaki da cin zarafin mutane ta jihar Lagas ta ce an samu rahotanni 340 na mata da ke lakadawa mazajensu duka a jihar cikin shekara daya da ta gabata.
Labarai
Samu kari