Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya nada tsohon kwamishinan tsaron cikin gida na Nasir El-Rufai, Samuel Aruwan A matsayin shugaban Hukumar Kula da Birane (KCTA).
Gwamnan Sakkwato, Ahmad Aliyu, ya kai ziyarar ba zata babban Asibiti na musamman da ke cikin birni domin gane wa idonsa bayan samun korafe korafe daga mutane.
Gamayyar kungiyar Good Governance and Change Initiative (GGCI) ta ba gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf wa’adin awanni 72 ya dakatar da aikin rushe-rushe a jihar.
Sufetan rundunar ƴan sanda na riƙon ƙwarya, Kayode Egbetokun ya bayyana cewa yana jinsa kamar wani zaki wanda ya shirye muƙushe dukkainin maƙiyan ƙasar nan.
Babbar kotun birnin tarayya Abuja ta zaɓi ranar 13 ga watan Yuli, 2023 domin yanke hukunci kan ƙarar da dakataccen gwamnan CBN, Godwin Emefiele, ya shigar.
'Yan bindiga sun sace wata manajar bankin Sterling Mai suna Nneka Unoka a jihar Bayelsa yayin da take kan hanyarta na zuwa wurin aiki a cikin birnin Yenagoa.
Tsohon sufetan rundunar ƴan sandan Najeriya, Usman Alkali Baba, ya bayyana cewa bai damu ba ko kaɗan dangane da rasa muƙaminsa da ya yi na shugabancin rundunar.
Babbar Kotun musulunci mai zama a jihar Bauchi, Arewa maso gabashin Najeriya ta ba da umarnin a tasa Sheikh Dakta Idris Abdul'aziz zuwa gidan yari har wata 1.
Fitaccen mawaki kuma jarumi, Charly Boy ya yi watsi da tsige shugabannin tsaro da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi. A cewarsa, girman kansa zai kai shi ya baro.
Labarai
Samu kari