Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Wata kungiyar masu tsara birane a Najeriya (NITP) ta gargadi gwamnatin jihar Kano kan rushe-rushen da take yi a jihar da yake kawo asarar dukiyoyi na mutane.
Jama'a na cikin mawuyacin hali a garuruwan da ke yankin Dala ta jihar Kano sakamakon hare-haren yan daba. Yan daba sun addabe su da yawan sace-sace da barna.
Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin sabbin hafsoshin soji, sufeto janar na yan sanda da kwanturola Janar na Kwastam a ranar Litinin.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da naɗin Egbetokun Olukayode, a matsayin sabon sufeto janar na 'yan sandan Najeriya. Sanarwar dai na zuwa ne.
An yi gyaran fuska a jerin mutane 10 mafi kudi a Afrika, inda Aliko Dangote ya rasa matsayinsa a hannun Johann Rupert na Afrika Ta Kudu Bayan Shekaru 10 a sama.
Bayan cire tallafin fetur, an kafa kwamitin da zai yi aiki kan karin albashin Ma’aikata. Kungiyoyin ‘yan kwadago sun cigaba da tattaunawa da gwamnati kan batun.
An samu hafsoshin sojoji da sauran manyan jami’an tsaro. Za a ji Bola Tinubu ya kafa tarihi wajen nada guraye da wanda ya kwato $8m a matsayin Hafsoshin Tsaro
An tsige duka shugabannin da ke kula da ayyukan hukumomi, cibiyoyi da kamfanonin gwamnati. Bola Tinubu ya sallami daukacin wadanda Muhammadu Buhari ya nada.
Bola Tinubu Ya Nada Karin Hadimai, Hadiza Bala Usman da Musawa Sun Samu Shiga. Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume ya ce an canza har da shugaba kwastam.
Labarai
Samu kari