Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Wani jirgin ruwa ya gamu hatsari da yammacin ranar Jumu'a ana tsaka da zabga ruwan sama a jihar Adamawa, har yanzu ba a kammala tsamo mutanen da ya ɗauko ba.
Majalisar zartarwa ta jihar Kano ta ce ta amince da sakin kudi naira biliyan 4.8 domin aiwatar da ayyuka daban-daban a jihar. Abba gida gida ne ya sanar da hakan.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da gina gidaje 1,000 a kowace jiga daga cikin jihohi 7 da matsalar tsaro ta yi wa katutu, inji Kashim Shettima.
Wata matashiya yar Najeriya ta mutu a cikin jirgin Egypt Air a hanyarta ta zuwa Landan, kasar Birtaniya. Yan uwan marigayiyar sun koka kan rashin samun bayani.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya sha alwashin ƙwato kujerun sanatoci biyu da jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta rasa a hannun jam'iyyar PDP a jihar.
Mai martaba Sarkin Ningi, Alhaji Yunusa Muhammadu Danyaya, ya ce ba zai lamurci masu unguwanni su haɗa baki da vara gurbi ana hana jama'a zaman lafiya ba.
Ƴan bindiga waɗanda ake kyautata zaton ƴan daba ne sun salwantar da ran DPO na ƴan sanda a ƙaramar hukumar Ahoada ta Gabas a jihar Rivers, a wani artabu.
Wani jirgin saman kamfanin sufurin jiragen sama United Nigeria Airlines ya sauka daga kan titinsa yayin da ya sauka a filin jirgin Murtala Muhammad jihar Legas.
Wasu tsagerun 'yan bindigan daji sun harbe mutum uku har lahira a yankin ƙaramar hukumar Logo da ke jihar Benuwai, daga ciki har da 'yan sa'kai guda biyu.
Labarai
Samu kari