Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Abdul-Samad Rabiu BUA, shugaban rukunin kamfanonin BUA ya ce kamfaninsa na siminti na kokarin ganin ya karya farashin siminti a Najeriya zuwa N3,500.
Manoma sun shiga tsahin hankali a wasu ƙauyuka akalla 15 da ke jihar Taraba biyo bayan ayyukan 'yan bindiga wanda ya tilasta musu hakura da amfanin gonakinsu.
Shugaba Tinubu ya nada Muhammad Sani Dattijo, babban yaron tsohon gwamnan Kaduna, Nasiru El-Rufai a matsayin mataimakin gwamnan babban bankin CBN.
Idan majalisar ta tantance Dr. Olayemi Micheal Cardoso, zai zama Gwamnan CBN, a rahoton nan za a ji tarihin tsohon Kwamishinan da Bola Tinubu zai ba rikon bankin.
A ranar Juma’a, 15 ga watan Satumba, Gwamna Bassey Otu na jihar Cross River ya ce zai kashe biliyan 5 wajen gyara ofishin gwamna a Calabar daidai da matsayinsa.
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta tabbatar da samun nasarar cafke wani gawurtaccen ɗan bindiga da ya addabi jama'a wanda ta daɗe tana nema a jihar.
Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗa Olayemi Michael Cardoso a matsayin sabon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) na tsawon shekaru 5 bayan majalisa ta tabbatar.
Jami’ar jihar Chicago ta bayyana muhimman abubuwa hudu game da shaidar karatun shugaban kasa Bola Tinubu. Jami’ar ta bayyana shaidar karatun nasa.
Kotu ta tasa keyar wani matashi kan satar kodar wani dan jihar Benue ba tare da ya sani ba, tuni ya siyar da kodar a birnin Tarayya Abuja kan makudan kudade.
Labarai
Samu kari