Ayarin mataimakin gwamnan jihar Cross River Peter Odey ya yi hatsari a hanyar Ikom-Calabar, yayin da aka ce wasu mambobin ayarin sun samu raunuka.
Ayarin mataimakin gwamnan jihar Cross River Peter Odey ya yi hatsari a hanyar Ikom-Calabar, yayin da aka ce wasu mambobin ayarin sun samu raunuka.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
'Yan banga sun kai farmakin ɗaukar fansa bayan yan fashin daji sun kashe mutane uku a kauyen Soro da ke yankin karamar hukumar Binji a jihar Saƙkwato.
Lamarin Boko Haram ya gagara, sun rama harin da sojoji su ka kai masu. An hallaka Bayin Allah a hare-haren Boko Haram a wasu kauyukan da ke kudancin jihar Borno.
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Neja ta bayyana cewa ta samu rahoton cewa wani jirgin ruwa da ya ɗauko mutane 22 ya kife ranar Litinin a jihar Neja.
Farashin iskar gas na kara tashi yayin da ake cikin wani hali a Najeriya, yanzu gas mai nauyin kilo 12 ya kai 12,500 wanda a baya ake siyarwa kasa da dubu 10.
Shugabannin kungiyoyin NLC da TUC sun hakura da zuwa yajin-aiki. Kafin ‘yan kwadago su lashe amansu, sai da aka cin ma wasu yarjejeniya da gwamnatin Najeriya.
Jihohin Najeriya za su raba N1tr da Gwamnatin Tarayya za ta maido. Dole ne gwamnatin Najeriya ta maidawa jihohi da kananan hukumomi hakkinsu daga cikin asusun.
Atiku Abubakar ya samu takardun da yake bukata game da karatun Bola Tinubu a jami’ar CSU da za su taimaka a ruguza takarar shugaban kasar da Tinubu ya tsaya.
An bayyana labarin wani shahararren farfesan Najeriya daga jamni’ar Najeriya wanda ya fara da gwagwarmayar rayuwa amma ya ki saduda har sai da ya cimma nasara.
Jami’ar Chicago (CSU) ta fitar da takardun karatun Bola Tinubu. Lauyoyin Atiku Abubakar sun karbi takardun da su ke sa ran yin amfani da su gaban kotun koli
Labarai
Samu kari