Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Kotun tarayya da ke birnin tarayya Abuja karkashin jagorancin Mai Sharia Kolawole Omotosho ta bada belin dakataccen dan sanda Abba Kyari bayan wata 18 a tsare.
Gwamnatin jihar Kwara ta janye shirinta na rage wa ma'aikatan jihar ranakun zuwa wurin aiki, ta umarci kowane ma'aikaci ya ci gaba da zuwa sau 5 a kowane mako.
Shugaban karamar hukumar Karu da ke jihar Nasarawa ya yi barazanar soke adaidaita sahu a yankinsa saboda aikata muggan laifuka da suke yi a karamar hukumarsa.
Shugaban kasa ya sa hannu a sababbin dokokin kasa domin tausayawa talaka. Bola Tinubu yayi fatali da harajin da ya kamata a rika karba daga kamfanonin sadarwa
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, PCACC, ta gayyaci Abdullahi Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kanot kan bidiyonsa na dala da ya yadu a 2017.
Kotu ta tura wani matashi Auwal Usman gidan gyaran hali, sakamakon samunsa da lafin datsewa abokinsa Sabo Abduwa hannu a yayin da rigima ta kaure tsakaninsu.
Dakarun rundunar sojojin saman Najeriya sun murkushe mayakan ISWAP da dama a wani mummunan hari da suka kai masu ta sama a ranar Laraba, 5 ga watan Yulin nan.
Matashi wanda ya sauya motarsa zuwa mai amfani da iskar gas maimakon fetur ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Mutane da dama na son sanin abun da ya kashe.
An bayyana cewa manyan dalilan da suka janyo mahajjatan Najeriya suka sha fama da rashin lafiya, su ne cunkoso da aka samu a bana da kuma matsanancin zafin yan.
Labarai
Samu kari