Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Wata kotu da ke zamanta a Dei-Dei a birnin Abuja ta tsare wani matashi mai suna Darlington Chibundu bisa zargin satar jita da makirfo guda biyu a cikin majami'a
Hukumar yaki da rashawa ta jihar Kano a ranar Laraba, ta bayyana cewa binciken kimiyya ya tabbatar da cewar bidiyoyin dalar Abdullahi Ganduje ba na bogi bane.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuna lokacin da wani matashi ya fusata bayan wata budurwa da bai sani ba ta make shi a ka. Bidiyon ya karade wurare.
Wani bidiyo da ke nuna wani matashi yana yi wa matarsa yayyafin kudi yan N20 yayin da take rike da kafafuwansa ya ja hankalin mutane da dama. Sun yaba masa.
Farfesan kimiyyar siyasa, Babafemi Badejo ya soki salon yaki da cin hanci na tsohon shugaba Buhari, amma ya ce zai iya yiyuwa Bola Tinubu ya fi shi lalacewa.
Wani dan Najeriya mazaunin kasar Amurka, ya koka kan yadda ya shafe shekaru shida yana aikowa 'yan uwansa kudade da zummar su gina masa gida, sai dai kash.
Wasu tsagerun yan fashi dauke da bindigogi sun kai farmaki fadar mai martaba Sarkin Minna, Alhaji Umar Farouk Bahago, da yammacin ranar Talata, 5 ga watan Yuli.
Duk da ya na goyon bayan shi, Muhammad Suleiman Musa ya ce kyau Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rika sara ana duba bakin gatari, domin an rusa shagunanan su a kasuwa
Wata budurwa yar Najeriya ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ta bayyana halin da take ciki da mai gidan da take haya wanda ke son kulla alaka da ita.
Labarai
Samu kari