Ayarin mataimakin gwamnan jihar Cross River Peter Odey ya yi hatsari a hanyar Ikom-Calabar, yayin da aka ce wasu mambobin ayarin sun samu raunuka.
Ayarin mataimakin gwamnan jihar Cross River Peter Odey ya yi hatsari a hanyar Ikom-Calabar, yayin da aka ce wasu mambobin ayarin sun samu raunuka.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Minista ya yi karin haski kan shari’ar Bola Ahmed Tinubu da tsohon Gwamnan bankin CBN. Ba ayi yarjejeniya da Emefiele zai dawo da kudin da aka sata a CBN ba.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya fara biyan ɗalibai mata na jihar Kano tallafin N20,000 duk wata domin taimaka musu wajen sauƙaƙa karatunsu.
A ranar Lahadi, 1 ga watan Oktoba, kamfanin BUA yasanar da karya farashin buhun siminti zuwa N3,500. Za a fara sayar da kaya kan sabon farashin daga ranar Litinin.
Wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da mutane da dama akan titin hanyar Legas zuwa Ibadan. Mutum ɗaya ya rasa ransa yayin da wasu da dama suka raunata.
Shugaban gamayyar alkalan da su ka yanke hukunci kan zabe a jihar Plateau, Mai Shari'a Muhammad Tukur ya bayyana yadda jama'a suke yi masa ba'a kan hukuncin kotun.
Gwamnatin tarayya a ranar Lahadi, 1 ga watan Oktoban 2023, ta sanar da ƙarin albashi da rabon tallafin kuɗi bayan ta kammala ganawa da ƙungiyar NLC.
Domin hana shiga yajin-aiki, Gwamnatin tarayya ta karawa kowane ma’aikaci albashi. Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin kudi a kan alawus na watanni shida.
‘Yan kwadago sun hakura da zuwa yajin-aiki, an sasanta da gwamnati. Sanarwar Ministan labarai ta ce za a kai bukatun NLC da TUC zuwa wajen Bola Tinubu.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce zanga-zangar ma’aikata kan tsige shugabannin hukumomi a Abuja baya damunsa domin dai abun da yake aikatawa shine daidai.
Labarai
Samu kari