Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
An samu asarar rai yayin da wasu mutane biyar su ka jikkata yayin rikicin zaben shugabancin ma su gidajen haya a Anambra, an lalata gidaje da ababan hawa.
Rundunar 'yan sanda ta yi nasarar cafke wani Fasto mai suna Sunday da ake zargi da garkuwa da wata budurwa inda ya lalata ma ta rayuwa a jihar Ogun.
Wata babbar kotun tarayya da ke Osogbo, jihar Osun ta daure wasu mutane biyar na tsawon shekaru biyar a gidan gyara hali akan laifin yada bidiyon tsiraci da damfara.
Yan bindiga sun kai hari yankin Gandu da ke kusa da jami'ar tarayya da ke Lafiya a jihar Nasarawa, sun harbi ɗalibi ɗaya sun tafi da wani ɗan kasuwa zuwa cikin daji.
Ana zargin cewa idan mutum ya je jami’ar Legas da kudinsa, zai iya sayen digiri, za a gayyaci Kwamishina da Shugabannin jami’ar Legas domin gano gaskiyar lamarin.
Za a ji cewa ana sayen kowace Dalar kasar Amurka a kan abin da ya zarce N1, 000 a BDC, ‘yan kwanaki bayan an yi ta murnar tashin da Naira ta yi a Najeriya.
Kungiyar ASUU da shugabannin jami’a sun yi tir da tsarin da aka kawo na karbe masu kudin shigan da su ka samu, wannan zai sake jefa makarantu a tsaka mai wuya.
Wasu miyagun ƴan bindiga ɗauke da muggan makamai sun halaka mutane masu yawa a wurin wani taron Mauludi a ƙaramar hukumar Musawa ta jihar Katsina.
Tsagerun 'yan bindiga sun yi garkuwa da mutum uku ciki harda ƴan uwan juna a garin Bmuko, ƙaramar hukumr Bwari da ke birnin tarayya Abuja, sun nemi fansa.
Labarai
Samu kari