Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Hukumar shirya jarabawar kammala karatun sakandire ta WAEC a ranar Litinin ta sanar da cewa ɗalibai za su iya duba sakamakon jarabawar WASSCE na shekarar 2023.
Wani direban motar haya ya bayyana yadda ya tsinci kansa a aikata laifin fashi da makami. Mutumin mai suna Adeniran Jeremiah, ya bayyana cewa tsadar farashin.
Babbar kotun da ke zamanta a Ilorin da ke jihar Kwara ta yanke hukuncin kisa kan wani Mohammed Kazeem da zargin ya kashe makwabcinsa ana daf da daura aurensa.
Dakarun sojoji sun samu nasarar halaka ƴan ta'addan ƙungiyar Boko Haram masu yawa a wani sumame da suka kai har cikin maɓoyarsu dake dajin Sambisa jihar Borno.
'Yan sanda a jihar Katsina, sun daƙile wani yunƙuri na 'yan ta'adda, inda suka yi nasarar kuɓutar da mutane 5 da suka sace a wani ƙauye da ke yankin Malumfashi.
Kasar Nijar ta yi iyaka da Najeriya ta garuruwa irinsu Jibia, Illela, Baure, Kamba a Arewa. Saboda haka ne Bola Ahmed Tinubu ya kira wasu Gwamnoni zuwa taro.
Masu garkuwa sun afkawa fadar sarkin Gurku, Jibrin Mohammed a jihar Nasarawa tare da sace shi da mai dakinsa, jami'an 'yan sanda sun bazama cikin daji ceto su.
Babban hafsan sojojin Najeriya, Taoreed Lagbaja, ya ce sojin ƙasar za su tabbatar da cewa su kare dimokuraɗiyya tare da yin aiki tuƙuru wajen tabbatar da tsaro.
Kungiyar limaman majami'u da takwararta ta Jama'atu Nasril Islam sun yi gargadi kan shirin afkawa Nijar da kasashen ECOWAS ke shirin yi, sun neman a yi sulhu.
Labarai
Samu kari