Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Wani mawaki a Najeriya ya bayyana cewa, ba zai yiwu ya ci gaba da aiki ba a kamfanin Dangote, wanda ya ce a gabansa wani ya soye ba tare da ya sake rayuwa ba.
Kasar China ta bayyana sabuwar dokar da za ta fara hana mutane amfani da kafafen yanar gizo cikin dare saboda wasu abubuwan da ta yi la'akari dasu wajen rayuwa.
Akwai wasu kasashen Afrika da suka sha fama da shugabanninsu, duk da kuwa ana ci gaba da tafiya kan tafarkin dimokradiyya a wannan karo. Ga nan wasu kasashen.
Femi Kani-Kayode ya bayyana cewa, ba zai iya yiwuwa wasu sojojin Afrika su yaki Najeriya ba saboda tun farko sun fi karfin kowa a nahiyar da Afrika ta Yammaci.
Dakaru sojoji sun aike da mayaƙan ƙungiyar ISWAP masu yawa zuwa inda ba a dawowa a wani gumurzu da suka fafata da su bayan sun daƙile harin da suka kai musu.
Jam'iyyar PDP ta bayyana gargadinta ga Bola Ahmad Tinubu shugaban Najeriya game da aniyarsa ta tabbatar da ya ragargaji sojin Nijar saboda sun yi juyin mulki.
Reno Omokri ya yi magana kan buƙatar Najeriya ta sake dawo da doka da oda a Jamhuriyar saboda ƴan gudun hijira da baƙin haure da za su kwararo zuwa Najeriya.
Hukumar matasa masu yi wa kasa hidima, NYSC ta musanta jita-jitar cewa za ta tura masu bautar kasa zuwa Jamhuriyar Nijar don taimakawa sojojin Najeriya a yaki.
Wasu ɓata gari da ake kyautata zaton ɓarayi ne sun janyo an tafka asarar sama da miliyan 70 a fitacciyar tsohuwar kasuwar Gombe bayan sun banka wa shaguna wuta.
Labarai
Samu kari