Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Bola Ahmed Tinubu da gwamnatinsa za su yi kokarin karfafa darajar Naira. Tope Fasua ya ce nan gaba Dalar Amurka za ta iya saukowa zuwa N600 ko N500.
Ƙungiyar SERAP ta yi barazanar shigar da Shugaba Tinubu da Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ƙara a gaban kotu saboda dukan da aka yi wa Joe Ajaero.
Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun ayyana kudirinsu na shiga yajin aikin sai baba ta gani a Najeriya a mako mai zuwa. A makon da ya gabata aka far wa shugaban NLC.
Tsohon gwamnan Zamfara kuma karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya zargi Gwamna Lawal da kulla masa makirci don a kwace kujerarsa. Ya karyata zargin rashawa.
Wani bincike da aka gudanar ya nuna yadda gwamnatin tara daga shekarar 2015 zuwa 2023 ta kashe akalla N90bn kan tafiye tafiyen shugaban kasa a jirgi.
Dakarun sojoji sun samu nasarar halaka ƴan ta'adda 10 da suka addabi mutane a jihar Kaduna. Dakarun sojojin sun kuma ƙwato makamai masu tarin yawa.
Majalisar Dattawa a karshe ta yi martani kan rikicin Isra'ila da kungiyar Hamas yayin da ake ci gaba da gwabza yaki tsakanin kasashen biyu a yankin.
Wata matashiya yar Najeriya ta koka a soshiyal midiya bayan ta duba cikin matashin kai da ta siya a wajen wani mallam bahaushe. Ta ce N800 ta biya ya kan shi.
Gamayyar halastattun ƙungiyoyin kwadago na ƙasa NLC da TUC sun kira muhimmin taron majalisar zartarwa NEC kan wasu muhimman batutuwa da suka taso.
Labarai
Samu kari