Wani sabon rikici mai muni ya barke tsakanin bangarorin kungiyar Boko Haram a jihar Borno, bayan mayakan Islamic State West Africa Province (ISWAP) sun kai hari.
Wani sabon rikici mai muni ya barke tsakanin bangarorin kungiyar Boko Haram a jihar Borno, bayan mayakan Islamic State West Africa Province (ISWAP) sun kai hari.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Wata matar aure uwar yara uku, Rashidat Bashir, ta nemi Kotu a Ilorin ta raba aurenta saboda mijinta ya daina ɗaukar nauyinta da yayansu ga yawan zargi.
An shiga jimami a jihar Ƙano bayan an tsinci gawar wani matashi da ya rataye kansa har lahira. Marigayin matashin ya bar saƙo bayan ya rataye kansa.
Jami'ar Bayero da ke Kano (BUK) ta sanar da dakatar da gudanar da jarabawar zangon karatun farko na shekarar 2022/2023 saboda yajin aikin ƙungiyoyin ƙwadago.
Makarantun gwamnati a Legas suka rufe ayyukansu bisa bin umarnin kungiyar kwadago ta NLC. NLC ta bayar da umurni na neman ma’aikata su fara yajin aiki a fadin kasar.
Yajin aikin ma'aikatan shari'a ya dakatar da shirin sake gurfanar da tsohon Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele a gaban babbar kotun Abuja.
Wata amarya ƴar shekara 20 a jihar Adamawa ta ɗauki wani mummunan mataki kam angonta a jihar Adamawa. Amaryar ta cinnawa gidansa wuta saboda ya ƙi sakinta.
'Yan bindiga da su ka sace shahararren Fasto da wasu mutane biyu a jihar Kwara sun bukaci naira miliyan 53 na kudin fansa a matsayin sharadin sakinsu.
Gwamnan jihar Osun, Adeleke zai sha fama da shari'o'i daban-daban biyo bayan korar shugabanni da mambobin majalisar gudanarwa na hukumomin gwamnati huɗu.
Uwargidar Najeriya ta raba makudan kudi ga iyalan sojojin da su ka mutu a wajen yake-yake. Gidauniyar Remi Tinubu ta kashe sama da Naira miliyan 400 a kan marayun.
Labarai
Samu kari