A labarin nan, za a ji cewa wani ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Dawakin Kudu/Warawa, Muhammad Danjuma Hassan ya rasu bayan ya sha a babban birnin tarayya Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa wani ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Dawakin Kudu/Warawa, Muhammad Danjuma Hassan ya rasu bayan ya sha a babban birnin tarayya Abuja.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Ministan kuɗi, Wale Edun, ya bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu ta tura wa kowace jiha Naira biliyan 2 maimakon N5bn domin guje wa tashin farashin kayayyaki.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdul'aziz Yari ya bayyana cewa muhimman ayyukan da shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya ɗauko sun fara dawo da zaman lafiya.
Wani matashi mai suna Ridwan ya shiga hannun jami'an tsaro bayan an kama shi da zargin kisan mahaifinsa Ishau tare da cire wasu sassa na jikinsa a jihar Ogun.
Wani bidiyo mai tsuma zuciya ya nuno lokacin da wata matashiya yar Najeriya, Ngozi ta sake haduwa da saurayinta, Segun wanda yake aikin kanikanci a bakin hanya.
Jami'an rundunar yan saɓda reshen jihar Legas sun kama wani matashi da ake zargin ya halaka masoyiyarsa saboda tunanin zata guje shi a wata Anguwa a Legas.
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa yan bindigan daji da wasu masu aikata laifuka sun fara kwaikwayon dabarun 'yan ta'adda a shiyyoyin arewacin Najeriya.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC ta shirya shiga yajin aiki a ranar Talata 5 ga watan Satumba kan halin da mutane su ke ciki tun bayan cire tallafi a kasar.
Monica Alimikhena, matar tsohon sanatan Edo ta Arewa, Sanata Francis Alimikhena ta yi bankwana da duniya. Marigayiyar an sanar da rasuwarta ne a ranar Juma'a.
Ministan wasanni a Najeriya, John Enoh ya tattara komai na shi tare da mayar da ofishinsa filin wasa na MKO Abiola a Abuja don sanya ido kan ci gaban wasanni.
Labarai
Samu kari