Rahoto ya nuna Amurka ta yi amfani da kusan kashi 80% na makaman THAAD bayan yaƙin Iran, lamarin da ya sa aka gargadi Trump kan ƙarancin makamai.
Rahoto ya nuna Amurka ta yi amfani da kusan kashi 80% na makaman THAAD bayan yaƙin Iran, lamarin da ya sa aka gargadi Trump kan ƙarancin makamai.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
l'ummar unguwar Kurna da ke birnin Kano sun fito zanga-zangar luma a safiyar ranar Laraba kan zargin 'yan sanda sun kashe wani matashi mai suna Salisu Player.
Yan fashi da makami sun kashe Taiwo Oyekanmi, daraktan kudi kuma akanta a ofishin gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun. Lamarin ya afku ne a ranar Laraba.
Jami’an hukumar NSCDC a babban birnin tarayya Abuja sun harbi dalibai biyu. Abun ya afku ne da misalin karfe 11:20 na safe a ranar Laraba, 29 ga watan Nuwamba.
Wasu 'yan bindiga sun kai mummunan hari sakatariyar jihar Kuros Riba inda su ka bindige wani akanta a ma'aikatar ilimi a jihar, maharan sun biyo shi tun daga banki.
Jami’an hukumar kwastam na Najeriya a jihar Ogun, sun kama alburusai 975 da aka nade a cikin buhunan shinkafa a ranar Litinin, 27 ga watan Nuwamba.
Kwamishinan 'yan sanda a jihar Kano, Hussaini Gumel ya umarci kama sifetan 'yan sanda da ya hallaka matashi a jihar yayin da ake zanga-zangar hukuncin kotu.
Wani mai shagon siyar da barasa a kasar Afrika ta Kudu ya hukunta wasu barayi da suka kai farmaki kantinsa. Mutumin ya tilasta masu kwankwadar giya da suka sata.
Ministar jin kai da walwalar jama'a, Dakta Betta Edu ta yi alkawarin biyan basukan N-Power a watan Janairun 2024 inda ta ce su na kan gyara ne a shirin.
Babban bankin Najeriya CBN ya umarci rassansa na jihohi da sauran bankunan kasuwanci su ci gaba mu'amala da tsoho da sabbin takardun naira har illa masha Allahu.
Labarai
Samu kari