Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sa ake samun mabarata a Arewa.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sa ake samun mabarata a Arewa.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ya bukaci y'an Najeriya su mai da hankali kan gina kasa madadin ba ta lokacinsu kan matsalar takardun Tinubu.
Honorabul Abdullahi Balarabe Dabai, mamba mai wakiltar Bakori da Ɗanja a majalisar wakilan tarayya ya roƙi a ba mutane damar ɗauƙar makami su kare kansu.
Miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a jami'ar gwamnatin tarayya da ke Dutsinma a jihar Katsina inda suka yi awon gaba da ɗalibai mata guda biyar.
Wata mata ta koka kan yadda kamfanin BUA ya rage farashin siminti ba tare da ya duba su diloli ba, ta ce yanzu haka ta na da jibgin kaya a shago tsohon sari.
Gwamnatin Kano karƙashin jagorancin gwamna Abba Gida-Gida ta ayyana Laraba 4 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutun bikin murnar haihuwar Annabi SAW.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC ta bayyana cewa nan ba da jimawa ba za su fara tattaunawa da gwamnati kan mafi karancin albashi dubu 100 ko 200.
Hon. Robinson Uwak ya bukaci babban bankin CBN ya dauki mataki, ya ce dole sai gwamnati da sauran hukumomi sun zauna sun nemo mafitar tattalin arziki.
Jarumar fina-finan Kannywood, Hajiya Binta Ola ta riga mu gidan gaskiya a daren jiya Talata 3 ga watan Oktoba a Sabuwar Unguwa Kofar Kaura da ke Katsina.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta bayyana abu na gaba da ya kamata Atiku Abubakar ya nema daga jami'ar jihar Chicago kan takardun karatun Tinubu.
Labarai
Samu kari