Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
Farfesa Ishaq Oloyede ya bayyana cewa ya zama wajibi ɗaliban Najeriya su koyi ilimin fasahar zamani da sanin makamar aiki idan suna son samun aiki a yanzu.
Rikicin addini ya taba ibadar masallata a wani babban masallacin Juma'a a Zamfara. An daina sallah a masallaci saboda sabanin 'Yan Izala a Moriki.
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da halaka yan bindiga 13 da ceto mutane masu yawa da aka yi garkuwa da su a jihar. Sun kwato kayayyaki masu yawa.
Tsohon shugaban kamfanin man NNPCL, Dakta Thomas John Maurice ya riga mu gidan gaskiya a yau Alhamis 14 ga watan Disamba ya na da shekaru 84 a duniya.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya tsige akalla manyan jami’an gwamnati tara a cikin sa’o’i 24. Yawancinsu gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari ce ta nada su.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da biyan kudaden diyya har biliyan uku ga masu shaguna da 'yan kasuwa a jihar bayan kotu ta tilasta shi.
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bukaci Shugaba Tinubu ya roki kamfanin 'Shoprite' kada ya bar aiki a Kano inda ya hakan zai shafi mutane da dama.
QS World University Rankings sun fitar da jadawalin manyan jami'o'i mafi kyau da inganci a duniya na shekarar 2024 mai kamawa, MIT ceta farko sai Cambridge.
Shahararren Fasto, Chris Ajabor ya yi hasashen abin da zai faru da Shugaba Tinubu inda ya ce ya na bukatar addu'a sosai saboda ya hango iftila'i.
Labarai
Samu kari