Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Shugaban cocin Fire of Liberation Interdenominational Ministries, fasto Fabian Nna, bai tayar da matacce ba daga cikin akwati kamar yadda ake cewa.
Wasu mutum huɗu 'yan gida ɗaya da suka ƙunshi mata da miji da yaransu biyu sun gamu da ajalinsu jim kaɗan bayan dawo da wutar lantarki a Jalingo, jihar Taraba.
An shiga jimami da takaici bayan wani jirgin ruwa ɗauke da fasinjoji ƴan kasuwa ya kife a cikin kogi a jihar Kebbi. Mutane da dama sun nutse a hatsarin.
Mun kawo takaiaccen bayani a kan rayuwa da siyasar Balarabe Abbas Lawal. Tun da Nasir El-Rufai ya samu mukami a gwamnati, yake tare da Balarabe Abbas Lawal.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya aike da wasiƙa zuwa ga majalisar dattawan Najeriya domin neman amincewarta kan ministoci uku da ya ƙara naɗa wa.
Ɗaliban jami'ar Obafemi Awolowo da ke Ile-Ife a jihar Osun, sun kulle ƙofar shiga harabar jami'ar domin nuna adawarsu kan ƙarin kuɗin makarantar da aka yi.
Babban dan kasuwa a jihar Kano, Alhaji Saadina Dantata ya kirkiri sabon banki na yanar gizo inda zai yi gwagwarmaya da Opay da Moniepoint da kuma Kuda da sauransu.
Jami'an 'yan sanda a jihar Katsina sun yi karin haske bayan kama mata da harsasai a jihar, bincike ya tabbatar cewa matar ta dauko jakar mijinta ne a rashin sani.
Hukumar tsaron farin kaya DSS ta damƙe wata yar shekara 23, Fiddausi Ahmadu, bisa zargin barazana ga rayuwar Ƙashim Shettima, Nasir Gawuna da Alƙalai
Labarai
Samu kari