Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda, a ranar Laraba ya raba N450m ga makarantun sakandare 100 a fadin jihar domin bunkasa harkokin ilmi.
Wani malamin addini mazaunin Abuja, Fasto Joshua Iginla ya yi hasashen abun da zai faru a shekarar 2024. Malamin addinin ya ce abun zai ba mutane mamaki.
Wani iftila'i ya afku a jihar Ondo bayan gini ya ruguje kan wata mata da jaririnta dan kwanaki tara kacal a duniya, an kwashe su zuwa asibiti bayan sun mutu.
Gwamnatin jihar Kebbi ta sha alwashin korar duk wani kwamishina da ya siyar da motar da gwamnatin ta ba shi. Akalla kwamishinoni 26 ne suka samu kyautar mota.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya sanar da gwamnatin Tinubu cewa a shirye yake ya bayar da shaida kan Olu Agunloye wanda ake nema ido rufe kan zamba.
A'ummar garin Tudun Biri, da sojoji suka yi sakarwa bama-bamai da ya kashe akalla mutum 100 sun musanya shigar da gwamnatin Tinubu kara kotu da neman diyyar N33bn.
Mr Michael Oshiobuhie ya jaddada kudirinsa na kawo ci gaba a jihar Edo ma damar aka bashi damar zama gwamna, saboda tarin iliminsa a fannin injiniyanci
Ma'aikatar bunkasa ma'adanan Najeriya ta roki majalisar tarayya da ta kara mata Naira biliyan 250 a kasafin kudin 2024 da za a ba ta. A yanzu an ba ma'aikatar N24bn.
'Yan fashi da makami sun dira kan wasu bankuna biyu a Ikere Ekiti, jihar Ekiti, kuma ana hasashen mutum uku ne suka rasa rayukansu a wanna farmakin.
Labarai
Samu kari