Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Babban Bankin Najeriya, CBN, ya bayyana yadda ya zuba makudan kudade har Naira biliyan 5.78 don farfado da martabar Naira a kasar da ta ke tangal-tangal.
Za ku ji bayani a kan Aminu Maida wanda ya zai rike NCC. Dr. Maida ya yi digirinsa a Ingila, ya yi aiki da kamfanoni da hukumomin gwamnati a gida da ketare.
Uwargidan Sarkin Bichi, Mai martaba Nasir Ado Bayero ta faɗa a hannun ƴan damfara da sunan za su sanya mata hannun jari a harkar kasuwancin ma'adanai.
Ɗan takarar gwamnan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Nasarawa, David Ombugadu, ya yi tsokaci kan batun cewa yana shirin korar sarakunan gargajiya.
Ministan kudin Najeriya, Wale Edun ya zama shugaban kungiyar gwamnonin Afrika a bankin duniya, sai yanzu kujerar ta iya isowa kan ‘dan Najeriya a shekaru 60.
Mai magana da yawun bakin ‘yan sandan Najeriya, ACP Muyiwa Adejobi, ya bayyana cewa an kama wanda ya sace daliban FGC Yauri da wasu miyagun masu satar mutane.
Hukumar EFCC ta yi bayanin irin cigaban da ake samu a kokarin da ta ke yi na cafke barayi. Tsofaffin gwamnoni da ministoci da kuma tsohon Akanta Janar ake bincike.
Jiragen yaƙin rundunar sojojin saman Najeriya sun yi luguden wuta kan miyagun ƴan bindiga a jihar Zamfara. Harin ya ƙona ƴan bindiga sama da 100.
A halin yanzu ana fama da tashin farashin kaya da tsadar dala a Najeriya. IMF sun tsoma baki ganin lissafi ya na neman kwacewa sabon Shugaban kasa.
Labarai
Samu kari