Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Kungiyar Take It Back ta shirya zanga-zangar kasa baki ɗaya ranar 5 ga Agusta, tana zargin gwamnatin Tinubu da gazawa kan tsaro, tsadar rayuwa da tauye 'yanci.
Rahotanni sun nuna wani ango mai jiran gado, Abraham Basif. ya riga mu gidan gaskiya yayin da ya rage kwanaki uku kacal kafin ranar ɗaura aurensa a karshen mako.
An yi kira ga gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da ta gaggauta biyan diyyar farar hula da sojojin Najeriya suka kashe a hare-haren sama a fadin kasar.
Gwammatin tarayyan Najeriya ta lashi takobin kawo karshen kalubalen tsaro gaba ɗaya daga yanzu zuwa karshen shekarar 2024 mai zuwa, in ji Matawalle.
Wata ‘yar Najeriya ta ce naira 170,000 ne za ka biya kudin bizar zuwa Norway, kuma ta fada wa mutane yadda ake samun takardar. Mutum na iya zama dan kasar.
Shugaban hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC), Ola Olukoyede, ya yi magana kan matsalar cin hanci da rashawa da ake fama da ita a kasar nan.
Mai girma shugaban Najeriya, ya ce mutane za su ga cigaban da za a samu a badi. Daga shekarar 2024, gwamnatin tarayya ta ce jama’a za su fara kurban jar miya.
Rundunar sojojin Najeriya ta daya ta sanar da cewa ta samu nasarar halaka wani dan bindiga guda daya da kwato makamai masu tarin yawa a wani samame a Kaduna.
Hukumar EFCC reshen jihar Oyo ta gurfanar da matashi mai suna Olaniyan Gbenga Amos Kan zargin damfarar biliyan daya na zubin hannun jari, an daure shi shekaru 75.
Kungiyar kwadago ta kasa ta gargadi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da babban bankin Najeriya (CBN), kan matsalar karancin kudin da ake fama da ita.
Labarai
Samu kari