Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Malam Alubankudi Saliu ya zama mai ba shugaba Bola Tinubu shawara. A ranar 11 ga Oktoban 2023, Bola Tinubu ya nada shi cikin jerin hadiminsa a Najeriya.
Tsohon shugaban kasar mulkin soja, Janar Yakubu Gowon, Gwamna Rotimi Akeredolu da sauran fitattaun yan Najeriya da aka yi karyan sun mutu a soshiyal midiya.
Yayin da ake jimamin rasuwar Abdulƙadir Danbuga, ɗan majalisa daga jihar Sakkwato, majasar wakilan tarayya ta sanar da ɗage zama domin alhinin wannan rashi.
Kotun daukaka kara a kasar Angola ta tura wata yar TikTok mai suna Ana da Silva Miguel, gidan yari na tsawon shekaru biyu kan zagin shugaban kasarsu, João Lourenço.
Hukumar sojin Najeriya ta kaddamar da atisayen tsaftace wurim da bama-bamai suka fashe a Ikeja, babban birnin jihar Legas shekaru 21 da suka wuce a jihar Legas.
Ƴan Najeriya sun yi martani kan musanta rage kuɗin buhun siminti da kamfanin Ɗangote. Da yawa ba su ji daɗin yadda farashin buhun siminti ya yi tsada ba.
Wata matar aure mai suna Hauwa Hamza ta maka mijinta a gaban kotu inda ta nemi ya sawwake mata. Yahaya Mohammed ya ce sai ta biya shi sadakinsa N160,000.
Tsagerun yan bindigan daji sun sake shiga ƙauyukan jihar Neja jiya Taata da daddare, sun kashe Magajin Garin Zazzaga, Mallam Usman Sarki, sun tafi da wasu.
Shugaban jam'iyyar PDP a karamar hukumar Ede ta Arewa, Alhaji Jimoh Oyekanmi ya rasu a jiya Talata 10 ga watan Oktoba bayan kammala aiki a ofishinsa.
Labarai
Samu kari