Jami’ar Jos da ke Filato ta dakatar da karatu tare da gayyatar ɗalibai taron gaggawa saboda matsalar tsaro da wasu munanan abubuwan da suka faru a jami’ar.
Jami’ar Jos da ke Filato ta dakatar da karatu tare da gayyatar ɗalibai taron gaggawa saboda matsalar tsaro da wasu munanan abubuwan da suka faru a jami’ar.
Kungiyar Take It Back ta shirya zanga-zangar kasa baki ɗaya ranar 5 ga Agusta, tana zargin gwamnatin Tinubu da gazawa kan tsaro, tsadar rayuwa da tauye 'yanci.
Akalla mutum shida ne aka yi garkuwa da su yayin da aka kashe mutum daya a wani sabon farmaki da 'yan bindiga suka kai a wani kauyen Sokoto a cewar rahoto.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da sace wasu jami'anta guda biyu, mace mai ciki, da wasu mutum 21 a jihar Taraba. Tuni rundunar ta tura jami'anta don kwato su.
Babban hafsan hafsoshin tsaron kasar nan, Janar Christopher Musa, ya yi magana kan kuskuren da sojoji suka yi wajen kai harin bam ga masu Mauludi a Kaduna.
Tsohon Ministan wutar lantarki a zamanin mulkin Olusegun Obasanjo, Olu Ogunloye ya shiga hannun hukumar EFCC bayan nemanshi da ake ruwa a jallo a makon jiya.
An dakatar da masu gadi da ke aiki a Asibitin mata na Imam Wali da ke Jihar Kano, sakamakon yadda wata mata ta haihu a cikin mota a wajen asibiti saboda sakacinsu.
Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya yi karin haske kan kalaman da aka danganta da shi game da irin tufafin da ma'aikatan Neja za su dunga sanyawa zuwa ofis.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, yana neman mafita, zai tattauna da hukumomin kamfanin Shoprite don hana su barin jihar Kano.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Umar Bago ta haramta wa ma'aikatan gwamnatin jihar sanya manyan kaya irin su babbanriga zuwa wajen aiki
An yi kira ga Shugaba Tinubu da ya ba da umurnin janye batun karin kudin jarrabawar UTME kuma ya mayar da ilimi ya zama kyauta don kawo karshen ta'addanci a Najeriya
Labarai
Samu kari