A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya bayyana cewa gwamnatinsa ta kai samame kusa da kasuwar shanu, ta tsinci gawarwakin mutane sama da 70 a yanayi mara daɗi.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun salwantar da rayukan jami'an rundunar ƴan sanda mutum uku a wani sabon harin ta'addanci da suka kai a jihar Zamfara.
Ministan kasafin kudi da tsare-tsare, Sanata Atiku Abubakar Bagudu ya yi bayanin yadda gwamnatin tarayya za ta batar da karin N2.18tr nan da zuwa karshen shekara.
Wasu ƴan ta'adda mayaƙan ƙungiyar Boko Haram sun salwantar da rayukan mutim 16 a wani ƙazamin hari da suka kai ƙaramar hukumar Geidam ta jihar Yobe.
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta yi nasarar kwamushe wasu 'yan daudu guda 8 da ke tikar rawa a wurin bikin uban gidansu a jihar Kano da ke Arewacin Najeriya.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya aike da sako ga majalisar wakilan tarayya inda ya buƙaci ta amince masa ya ƙara N2.1tr a kasafin kuɗin 2023.
Kotun ƙoli ta ɗage sauraron ƙarar da jam'iyyar APGA ta shigar domin neman a tsige gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma, na jam'iyyar APC mai mulki a jihar.
Wasu 'yan bindiga sun yi ajalin wani mai sarautar gargajiya tare da sace matarsa da dansa da kuma wasu mutane takwas a kauyukan da ke makwabtaka da su.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya umarci tantance karin mutane 147 don yi mu su auren gata a jihar kamar yadda aka yi a baya na aurar da mutum 1,800.
Labarai
Samu kari