Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Wani magidanci ya shigar da matarsa aure a gaban kotun shari'ar musulunci da ke Kano bisa zarginta da yin aure bisa aure. Ya nemu kotu ta raba auren.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wata mutum-mutumi mai aikin kula da kwastamomi ke bada abinci a gidan abinci. Jama’a sun yi martani.
Shugaban kasa Bola ya sha alwashin habaka tattalin arzikin da ke fuskantar tsadar kaya, karancin kudin shiga da rashin aikin yi a karkashin kasafin kudin 2024.
An samu asarar rayukan mafarauta 18 a yayin wani artabu da yan bindiga a jihar Taraba. Yan bindigan sun yi artabu da mafarautan ne a wani hari da suka kai.
Wasu yan bindiga sun kai hari yankin Gandu na jami'ar tarayya ta Lafia a ranar Litinin, inda suka kashe wani makanike, sannan suka yi garkuwa da mata da diyarsa.
Rundunar 'yan sanda ta ce ta samu nasarar kama wani dan takarar gwamna da wasu mutane uku kan zargin satar sama da naira miliyan 607 daga manhajar Patricia.
Yan bindiga sun kai hari kan al'ummar Dan-Honu da ke Millennium City, karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna inda suka sace sabbin ma'aurata da malamin musulunci.
Mahaifiyar rikakken dan daba da ake nema ruwa a jallo a jihar Kano, ta yi ta-maza inda ta mika shi ga 'yan sandan jihar a ranar Talata. Ta nemi a yi masa afuwa.
Hukumar jarrabawa ta JAMB ta fitar da sabuwar sanarwar ranar rubuta jarabawar UTME na shekarar 2024 inda ta ce za a gudanar a ranar 19 zuwa 29 ga watan Afrilu.
Labarai
Samu kari