Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Yan Najeriya sun garzaya soshiyal midiya inda suka yi martani kan wani bidiyo da ya yadu wanda ya nuna yar sanda na sanya wa matar gwamnan Osun dan kunne.
Wani matashi mai suna Edosa ya shiga hannun 'yan sanda kan zargin kisan makwabcinsa mai suna Promise saboda wata 'yar hatsaniya kan abinci a jihar Edo,
Labarin da mu ke samu yanzu shi ne 'Yan maulidi da-dama ake tsoron sun mutu a sakamakon wani bam da ake zargin sojojin sama sun saki a jihar Kaduna.
Ministan harkokin kasashen waje ya ta'allaka rashin jawabin shugaban da cewa "Tinubu ya damu da aiki a kasa ba yawan magana ba", sai dai wani rahoto ya musanya hakan
Za a samu labari Ifeanyi Araraume wanda ya taba wakiltar Arewacin Imo a majalisar dattawa ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya janye mukaman da ya bada a kamfanin NNPC.
Wasu lauyoyi 200 sun bayyana cewa, za su yi aiki wajen tabbatard a Abba Kabir Yusuf ya yi nasara a kotun koli, sun bayyana yadda za su kai ga hakan.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota wanda ya ritsa da matafiya a jihar Cross Rivers. Hatsarin ya salwantar da rayukan mutum biyar sannan wasu sun jikkata.
Soke kwangilar NPA da Atiku Abubakar ta jawowa Najeriya asara. Shugaba Bola Tinubu ya ce ba shi ya saye hannun jarin da Atiku Abubakar ya saida ba.
An samu tashin gobara a tashar gidan talabijin na NTA da ke Sokoto. Gobarar wacce ta dauki tsawon lokaci ta shafi wasu sassan ginin tashar gidan talabijin din.
Labarai
Samu kari