Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cafke Tasiu Al’amin-Roba, babban mataimaki na musamman (SSA) ga Abba Kabir Yusuf da kuma wani Abdulkadir Muhammad.
Wata kotun majistare da ke Ogba, Ikeja a jihar Legas ta bayar da belin wani yaro da ake zargi da satar keken da bai kai Naira 50,000 ba kan kudi naira miliyan 2.
Wasu mata wadanda ke sana'ar sayar da rake sun bayyana damuwarsa kan karancin riba da rashin wadatar raken a bana. Manomin rake duk dai a Kadunan ya fadi dalili.
Akasin ikirare-ikirare da suka bazu, gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ba ta saka hannu kan yarjejeniya na halasta auren jinsi ko madigo da luwadi a Najeriya ba.
Wata matashiya yar Najeriya ta koka cike da kunar rai bayan angonta ya gindaya mata wasu sharudda masu ban mamaki da yake so ta cika wata guda kafin aurensu.
Tsofaffin shugabannin kasa na mulkin farar hula da sojoji kamar Olusegun Obasanjo, Goodluck Jonathan da Muhammadu Buhari su na da kaso a kasafin kudin 2024.
Jigon jam'iyyar APC ya bayyana kadan daga abin da zai iya faruwa a kotun koli game da karar da aka shigar kan matakin da za a dauka a kotun zaben.
Gwamnatin tarayya ta yi magana kan basussukan watanni tara da masu amfani da shirin N-Power suke bi. Gwamnatin ta ce za a biya kudaden da zarar an gama gyara.
Jami'an NDLEA sun yi nasarar kama wani mutum, Anas Sani, da ake zargin manomin ganyen wiwi ne a garin Sanyinna da ke karamar hukumar Tambuwal a jihar Sokoto.
Labarai
Samu kari