Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka rayuka yayin da suka kai hari kauyuma huɗu a kananan hukumomin jihar Sakkwato tsakanin ranakun Litinin da Talata.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta nemi malaman addini da su daura damarar yi wa mabiyansu wa'azi kan muhimmancin zaman lafiya a jihar. An fara shirin yanke hukunci.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya sauka a filin jirgin sansanin sojin sama da ke Mando domin zuwa ta'aziyya kan harin bama-baman soji.
Wata kotu a garin Jos, jihar Filato ta garkame wani lebura mai shekara 41 da haihuwa kan satar agwagin turawa uku da kashe su. An ba shi damar biyan tara.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) Sanusi Lamido Sanusi, ya yi magana kan zaman shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ministan man fetur na kasar nan.
Wata zanga-zanga ta sake barkewa a Abuja yayin da wasu mazauna birnin tarayya suka yi tururuwa don adawa da masu neman a tsige Nyesom Wike daga kujerar minista.
An tsinci gawar wata budurwa bayan ta je dakin otel domin shakatawa tare da saurayinta. Saurayin budurwar ya yi batan dabo bayan aukuwar lamarin.
Ireti Kingibe, ministar babban birnin tarayya, ta balbale Nyesom Wike, ministan Abuja da fada a cikin wani bidiyo, kan ayyukan da ta ce ba zai amfani jama’a ba.
Gwamnatin jihar Zamfara a karkashin jagorancin Gwamna Bello Matawalle ta sannar da kwato motoci 50 daga hannun tsohon gwamnan jihar Bello Matawalle.
Labarai
Samu kari