Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal ya yi hasashen cewa tikitin Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na iya samun damar lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal ya yi hasashen cewa tikitin Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na iya samun damar lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Tsohon jami'in DSS Dennis Amachree ya ce nadin Isa Pantami ya bayyana gibin tantance tsaro, yana zargin siyasa ta rinjayi shawarwarin hukumomin tsaro.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya ce babu wani shiri a ƙasa na ƙara tsadar farashin litar man fetur (PMS) kamar yadda wasu ke tunani a Najeriya.
Kungiyoyin kwadago da suka hada da kungiyar kwadago ta Najeriya NLC da kungiyar ‘yan kasuwa ta kasa (TUC) sun shiga yajin aikin gargadi na kwanaki 14.
Fadar mai martaba Asagba na Asaba ta fito fili ta musanta batun mutuwar basaraken gargajiyar. Fadar ta bayyana cewa basaraken kwanciya kawai ya yi a asibiti.
Dakarun sojoji na Bataliya ta 93 da ke a jihar Taraba, sun samu nasarar cafke wata mata da ake zargi da yin garkuwa da mutane, yayin karbar kudin fansa.
Gwamnatin Katsina ta raba wa mata 18 da aka ceto N100,000 kowanen su bayan dakarun sojin Najeriya sun kutsa har cikin daji, sun yi gumurzu da ƴan bindiga.
Bola Tinubu ya ce a fito da shinkafa, masara ton 102, 000, 000, a rabawa talakawa. Ministan labarai ya sanar da matsayar da aka cin ma bayan zaman su a Aso Villa.
Shugaban hukumar karbar korafe korafe da yaki da cin hanci a Kano, Barista Muhuyi Magaji ya sha alwashin fara kai samame runbunan ajiyar kayan abinci.
Hedikwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana hanya mafi sauki da za a bina kasar nan don kawo karshen matsalar rashin tsaron da ta ki ci tanki cinyewa.
Mataimakin Bursar na jami’ar Kwara, Alhaji Ayuba Abdullahi, ya rasu a lokacin da yake kallon wasan kusa da na karshe tsakanin Najeriya da Afrika ta Kudu.
Labarai
Samu kari