Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya nemi afƴwar yan Najeriya kan kuskuren harin bam da sojoji suka yi a jihar Kaduna.
Prophet Abel Boma ya yi hasashen Disamba mai matukar hatsari. Malamin addini ya fada ma yan Najeriya abun da za su yi don dakile abun Kirsimeti mai hatsari.
Malamin addini ya bukaci yan Najeriya da su yi addu’a don Bola Tinubu ya ci gaba da kasancewa shugaban kasar Najeriya. Prophet Boma ne ya aika sakon.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya yi magana kan nasarar da ya samu wajen dakile yaki da cin hanci a jihar Kano. Gwamnan ya ce ya ceto biliyoyin naira.
Rahoton nan ya tattaro wasu hukuncin shari’o’in da aka yi wanda aka yi nasara a kan Mai girma Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da Abba Gida Gida a Kano.
Wasu 'yan bindiga a jihar Kaduna sun sake bukatar sabbin babura guda biyu bayan sun karbi kudin fansa har naira miliyan 10 daga hannun 'yan uwan wadanda ke hannu.
Gamayyar Sanatoci daga Arewacin Najeriya sun dira a jihar Kaduna don jaje ga wadanda harin bam ya rutsa da su a kauyen Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi.
Bayan kai harin bam a kauyen Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna, Legit ta tattaro muku jerin hare-haren kuskure da ya yi ajalin mutane 416.
Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu ta bayyana cewa Fasto David Oyedepo ne ya mata addu'a ta samu mukamin Minista daga Shugaba Bola Tinubu.
Labarai
Samu kari