Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Ma'aikata da ɗaliban kwalejin koyar da aikin noma ta tarayya da ke Akura sun barke da zanga-zanga biyo bayan harin da wasu miyagu suka kai makarantar.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya amince da biyan kudin gratuti ga ma'aikatan da suka yi ritaya ko suka rasu a matakin jiha da kananan hukukomi a jihar.
Wasu miyagun yan bindiga sun buɗe wuta kan mai uwa da wani, sun halaka jama'a da dama a garin Kidandan na jihar Kaduna, mata da yara sun fara guduwa.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya dauki mataki kan wani shugaban makarantar sakandire bisa zargin cin zarafin wata daliba mace yar makarantarsa.
Nuhu Ribadu da sanatocin arewa sun ziyarci al'ummar Tudun iri da harin bam ya ritsa da su. Duk da haka, sun nuna kwarin gwiwa kan hukumomin tsaron kasar.
A ranar Juma'a, 8 ga watan Disamba, tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai da Mai daraja Muhammadu Sanusi II, sun ziyarci kauyen Tudun biri a Kaduna.
Mai martaba sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya bayyana tsohon minista, Sheikh Isa Pantami a matsayin daga cikin malumman da suke girmamawa a Najeriya.
Wani mutumi da ya koma kasar Canada da nufin samun babban nasara ya cimma mafarkinsa bayan ya fara da aikin wankewa mutane bandakinsu. Ya mallaki gida yanzu.
Kotun Daukaka Kara ta umarci Gwamna Seyi Makinde biyan basukan ciyamomin APC naira biliyan 3.4 bayan ya kore daga darewa kujerar mulki a farkon watan Mayu.
Labarai
Samu kari