Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal ya yi hasashen cewa tikitin Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na iya samun damar lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal ya yi hasashen cewa tikitin Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na iya samun damar lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Tsohon jami'in DSS Dennis Amachree ya ce nadin Isa Pantami ya bayyana gibin tantance tsaro, yana zargin siyasa ta rinjayi shawarwarin hukumomin tsaro.
Jones Arogbofa, Birgediya Janar mai ritaya a rundunar sojin Najeriya wanda ya yi aiki a matsayin shugaban ma’aikatan tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya rasu.
Tajudeen Abbas, kakakin majalisar wakilai, ya magantu karara kan zargin cin hanci da rashawa da ake yiwa shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila.
Bankin Duniya ya fitar da sabon rahoto kan yunwa da za a sake shiga a jihohin Arewacin Najeriya guda bakwai saboda rashin tsaro a wannan shekara da muke ciki.
Wata Baturiya wacce ke matukar son shan garin kwaki ta yi fice bayan wani bidiyo da ke nuno yadda take hada garin ya yadu, ta fi son shi fiye da dafaffen abinci.
Kungiyar 'yan Kogi mazauna kasashen waje (KIDA), ta yi kira ga hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) da ta daina hantarar Yahaya Bello.
Yanzu haka wani jami’I a hukumar kula da zirga-zirgan ababen hawa na jihar Edo (EDSTMA) ya samun kulawa a asibiti bayan wani direban motar bas ya cinna masa wuta.
Rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya Abuja, ta samu nasarar cafke wani fasto da wasu mutum biyu bisa zargin yin safarar wasu kananan yara zuwa jihar Ogun.
Hukumar yaƙi da marasa gaskiya a Najeriya EFCC ta ayyana neman mai ɗakin tsohon gwamnan babban bankin Najeriya da wasu mutum uku kan zargin karkatar da kuɗi.
Mai kudin Afrika ya sha alwashin bada gudumuwa a mahaifarsa ta Kano. Aliko Dangote ya ji kiran Abba Gida Gida, ya zo Kano ya bunkasa tattalin arziki
Labarai
Samu kari