Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
A'ummar garin Tudun Biri, da sojoji suka yi sakarwa bama-bamai da ya kashe akalla mutum 100 sun musanya shigar da gwamnatin Tinubu kara kotu da neman diyyar N33bn.
Mr Michael Oshiobuhie ya jaddada kudirinsa na kawo ci gaba a jihar Edo ma damar aka bashi damar zama gwamna, saboda tarin iliminsa a fannin injiniyanci
Ma'aikatar bunkasa ma'adanan Najeriya ta roki majalisar tarayya da ta kara mata Naira biliyan 250 a kasafin kudin 2024 da za a ba ta. A yanzu an ba ma'aikatar N24bn.
'Yan fashi da makami sun dira kan wasu bankuna biyu a Ikere Ekiti, jihar Ekiti, kuma ana hasashen mutum uku ne suka rasa rayukansu a wanna farmakin.
Gwamnan jihar Katsina, Umaru Dikko Radda ya nada tsohon soja, Ahmad Daku a matsayin sabon shugaban hukumar Hisbah a jihar tare da nada kwamandansa.
Tun ba yau ba, ana yawan zargin NNPCL da cewa su na boye gaskiyar cinikinsu. Ba a san gaskiyar abin da ke faruwa game da kudin da ake samu wajen saida man fetur ba.
Bankin duniya ya ce bude kofa domin shigo da kaya kamar shinkafa zai taimaka. Hakan zai sa a fito da mutane miliyan 1.3 daga cikin talauci da ake fama da shi.
Yan bindiga sun aikata barna a Abuja bayan sun sace shugaban kungiyar dillalan jaridu ta birnin tarayya Abuja. Miyagun yan bindigan sun bukaci a ba su N15m.
Ministoci sun roki Majalisa ta kara masu kudin da za su kashe a 2024. Akalla Ministoci 3 su ka nuna kasafin kudin shekarar 2024 da aka yi ba zai je ki ina ba.
Labarai
Samu kari