Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta dakatar da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC ci gaba da tuhumar Burgediya-janar na soja kan zargin badakalar kudade.
Rahotannin da ke shigo mana yanzu na nuni da cewa misalin karfe 1:58 na ranar Laraba aka rantsar da Duoye Diri a karo na biyu a matsayin gwamnan jihar Bayelsa.
Rahotanni sun bayyana cewa wata gobara da ta tashi a wurin kasuwanci na 'Computer Village' da ke jihar Legas ta jawo asarar dukiya mai tarin yawa.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da wani kwamitin aiwatar da shirin na ‘Pulaku’, da nufin magance matsalolin rikicin manoma da makiyaya da kuma samar da hadin kan kasa.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya, reshen jihar Legas sun kai samame wuraren da ake aikata laifuka, sun yi ram da mutane 400 da ake zargin masu laifi ne.
Mun kawo jerin Shugabannin kasa da su ka mutu kafin su kammala mulki. Za a ga Ummaru ‘Yar’adua da sauran Shugabannin da su ka rasu a kan kujerar mulki a tarihi.
Rundunar ‘yan sanda ta sanar da cafke wani tsohon sojan sama da ke safarar kayan sojoji ga ‘yan ta’adda musamman kasurgumi Bello Turji a jihar Kaduna.
Sanata Bala Mohammed, Shugaban gwamnonin jam’iyyar PDP ya yi magana kan halin kunci da ake ciki a Najeriya inda ya ce za su samar da hanyar sauki.
Jami'an hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon kasa (EFCC) sun kai samame cikin dare a jami'ar fasaha ta tarayya FUTA da ke Akure a jihar Ondo.
Labarai
Samu kari