Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Jami'in NSCDC da ya yi katobarar 'Oga at the top', Shem Obafiaye ya samu karin girma zuwa mataimakin kwamnadan hukumar a Najeriya bayan shekaru 10.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce likitocinsa sun tabbatar da cewar yana dauke da zazzabin cizon sauro bayan bikin cikarsa shekaru 61.
Kotun kolin Najeriya ta soke hukuncin kotun ɗaukaka kara wadda ta amince a saki shugaban IPOB, Nnamdi Kanu kuma a dakatar da shari'ar da ake masa.
Wani matashi, Ali Bulama da ke sana'ar adaidaita sahu ya samu kyautar kudi naira 100,000 sakamakon mayarwa wani fasinja da kudi miliyan 9 da ya manta a kekensa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya roki majalisar dokokin tarayya da ta amince ma'aikatar FCT ta samu naira biliyan 17.2 da aka ware mata a kasafin 2024.
Hukumar yaki da cin hanci (EFCC) ta gurfanar da wani daraktan kamfani, Salisu Suleiman kan badakalar miliyan 21 na biyan kudaden iskar gas da bakin mai.
Wani matashi mai adaidaita sahu ya kawata kekensa ta yadda zai dunga daukar hankalin fasinjoji da masu wucewa. Adaidaitan na da hotuna iri-iri da hadaddun kujeru.
Rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta tabbatar da cewa dakarun Operation Hadarin Daji sun sheke yan ta'adda uku a wani samame da suka kai cikin dajin Sokoto.
A cewar Zaura, canja kudin da Buhari ya yi ana dab da babban zaben kasar, ya jefa 'yan Najeriya cikin mawuyacin hali wanda ya tilasta su juya wa jam'iyyar baya.
Labarai
Samu kari