Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
Mai magana da yawunAtiku Abubakar, Phrank Shaibu, ya yi gargadin cewa ‘yan Najeriya na mutuwa daga munanan manufofin gwamnatin shugaba Bola Tinubu.
Tinubu ya amince da nadin sabbin shugabannin hukumomin NAFDAC da kuma NCDC a yau Alhamis 15 ga wata Faburairu yayin da ake cikin wani hali a kasar.
A ranar Alhamis ne shugaban kasa Bola Tinubu ya umurci hukumomin tsaro da su hada kai da gwamnoni don kama mutanen da suke tara kayan abinci suna boyewa a Najeriya.
Majalisar Wakilan Najeriya ta bukaci saka tallafi a harkar jigilar maniyya aikin hajji saboda muhimmancinsa ga addinin Muslunci da kuma tsadar rayuwa da ake ciki.
Dakarun tsaro sun yi nasarar kama Kachalla Duna Tagirke, hatsabibin 'dan bindiga da ya addabi garuruwan jihar Sokoto. Yana da goyon bayan Bello Turji.
Kwamishinar harkokin mata da walwala, Hajiya Zuwaira Gambo, ta bayyana cewa mutuwar shugaban Boko Haram, Abubakar Shekau, ta taimaka wajen samun zaman lafiya.
Naira ta fadi zuwa N1,600 idan aka kwatanta da dala a ranar Alhamis yayin da tattalin arzikin Najeriya ke ci gaba da tabarbarewa a karkashin Shugaba Bola Tinubu.
Wani mutumi ya nemawa kansa mafita inda ya yi amfani da dutsen guga wajen girka ayabanasa sakamakon tashin gauron zabi da farashin iskar gas ya yi.
Kungiyar SERAP ta bayyana cewa baban Odita Janar na tarayya ya umurci babbann bankin Najeriya (CBN), da ya yi bayani kan dalilin raguwar asusun kudaden waje.
Labarai
Samu kari