Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
An kori jami’an rundunar ‘yan sanda uku da ke aiki da hedkwatar Zone 16 a Yenagoa, jihar Bayelsa saboda rashin da’a da aikata cin hanci da rashawa.
Dillalan hatsi a kasuwar hatsi ta kasa da kasa ta Dawanau a jihar Kano sun karya farashin hatsi domin rage radadin da jama'a ke fuskanta a jihar.
ami’an rundunar ‘yan sandan jihar Kano sun kama wasu mutane uku da ake zargi da yin garkuwa da halaka wani dan makwabcinsu mai shekaru 14 da haihuwa.
Tsohon shugaban Najeriya a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi magana kan halin da ake ciki inda ya bai wa hukumomi shawarar dakile matsalar.
Kungiyar Yarabawa ta Afenifere ta caccaki masu sukar gwamnatin Shugaba Tinubu kan halin matsin tattalin arziki da tsadar rayuwar da ake ciki a Najeriya.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya umurci a gudanar da azumin kwana daya a jihar don samun saukin tsadar rayuwa da rashin tsaro.
Shahararriyar mawakiya a Najeriya, Tiwa Savage ta bayyana irin jarabawar da ta hadu da ita a ‘yan watannin nan inda ta ce ta na daf da makancewa saboda ciwon ido.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce kantin Sahad da aka rufe na daya daga cikin kantuna mafi saukin kaya a babban birnin Abuja.
Mai magana da yawun shugaba Bola Ahmed Tinubu watau Ajuri Ngalale ya ce an ba mai gidansa mukami. Tinuu ya samu kujerar gwarzon harkokin lafiya a Afrika.
Labarai
Samu kari