Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Wani bidiyon shagalin biki na wasu ma’aurata da suka yi aure a hukumance bayan shafe shekaru 29 a tare ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Sun cimma mafarkinsu.
Muhammadu Sanusi II da fitattun ‘Yan siyasa da masu mulki sun ziyarci Tudun Biri bayan kashe mutane. Mun jero gudumuwar da manya su ka bada bayan harin da aka kai.
Shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye ya yi maganganu masu dadi a kan Najeriya. Malamin addinin ya ce duk da wahalar da ake ciki, makomar Najeriya na da girma.
Hukumar NCDC ta tabbatar da bullar cutar zazzabin dengue a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya. Ta tabbatar da hakan ne a ranar Asabar, 16 ga Disamba.
Gwamnatin Tarayya ta yi martani kan jita-jitar sake bullar cutar annobar 'Korona' a Najeriya inda ta ce babu kamshin gaskiya kan labarin da ake yada wa.
Kamfanonin waje za su zo da kudi su yi kasuwanci a kasar nan. Masana suna ganin hakan zai samar da ayyukan yi ya kawowa gwamnati kudin shiga a 2024.
Rahotanni da ke zuwa sun kawo cewa tsagerun yan bindiga sun kai mummunan hari da kashe hakimin garin Sarkin Kudu da ke karamar hukumar Ibbi ta jihar Taraba.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana Buhari a matsayin jajirtaccen shugaba kuma mai kishin kasa wanda ya sadaukar da rayuwarsa ga ci gaban Najeriya.
Fitaccen jarumin fina-finan Nollywood ya sake shiga dakin tiyata don sake gutsure wani bangare na kafarsa wacce aka yanke a watan da ta gabata a asibiti.
Labarai
Samu kari