Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
Wani matashi ya rabu da budurwasa saboda furucin da ta yi cewa ba za iya wanke masa kayansa ba idan suka yi aure saboda mahaifiyarta bata wankewa kayan mahaifinta.
'Yan sanda a jihar Sokoto sun tabbatar da nasarar cafke wani da ke kulawa da 'yan bindiga idan sun samu raunuka a birnin Sokoto mai suna Jamilu Yusuf.
Kasa da awanni 24 bayan da shugaban kasa Bola Tinubu ya ba jami'an tsaro umarnin kamasu masu boye kayan abinci, hukumar FCCPC ta rufe kantin Sahad.
Wata matashiya ‘yar Najeriya ta garzaya soshiyal midiya don zargin mahaifinta da hannu a mutuwar mahaifiyarta. Ta ce ya sake aure watanni uku bayan mutuwarta.
Alkalin kotun Musulunci da ke zama a yankin Kumbotso ta jihar Kano, Mai Shari’a Nura Yusuf Ahmed, yankewa matashin da aka kama da Murja Kunya daurin watanni 6.
Wasu ma'aikatan gwamnati a jihar Cross River sun fara zanga-zagar nuna bacin rai kan rashin biyan su albashi n watan Fabrairu da har yanzu gwamnatin ba ta yi ba.
Mota ta murkushe wani matashi mai suna Jamilu, a ranar Talata a lokacin da yake yunkurin tserewa da kayan abincin wata mata a kasuwar Kwali da ke a Abuja.
'Yan bindiga sun kai hari kan wani masallaci a yankin Kankara yayin da ake sallar Isha'i inda suka hallaka mutane uku. Maharan sun kuma yi awon gaba da wasu da dama.
Gwamnatin Bola Tinubu ta yi jan-kunne a game da hadarin bude iyakoki a shigo da abinci. Tinubu ya ki daukar shawarar Kashim Shettima a kan kayyade farashin abinci
Labarai
Samu kari