Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rundunar 'yan sandan Bauchi ta kama wata mata da ake zargi da jefa kishiyarta mai juna biyu ruwan zafi, lamarin da ya yi sanadin rasuwar jaririn da ta haifa.
An zargi golar Ivory Coast da sanya guraye a wasan karshe da suka buga da Najeriya a kwanakin baya da suka gabata. An bayyana gaskiyar abin da kr faruwa.
An shiga jimami bayan aukuwar wani mummunan hatsarin mota a jihar Ondo. Mutum hudu sun rasu yayin da wasu mutum 10 suka samu raunuka daban-daban.
Shahararren malamin addini, Fasto Solomon Mustapha ya kara rokon ‘yan Najeriya da su kara hakuri komai zai dawo yadda ya kamata a kasar musamman halin kunci.
Wani bincike ya nuna yadda wasu kasashen Afrika da suka fi cin hanci da rashawa a nahiyar. An bayyana cewa, a yanzu haka dai babu Najeriya a kasashen 10.
Sanata Shehu Sani ya yi Allah wadai da fitowar da wasu dattawan mata suka yi a titi babu kaya da sunan zanga-zanga kan tsadar rayuwar da ake ciki.
Wasu rubuce-rubuce da aka yi a shafin Facebook sun yi iƙirarin cewa hamshakin attajiri a Najeriya, Femi Otedola yana bayar da kyautar kudi. An gano gaskiya kan hakan
Tsagerun masu garkuwa da mutane sun kai farmaki kan garuruwan n Dekko, Lama da Monkin a karamar hukumar Zing ta jihar Taraba inda suka yi awon gaba da mutum 16.
Jigon jam'iyyar PDP, Segun Showunmi, ya bayyana cewa 'yan Najeriya bai kamata su dawo da jam'iyyar APC ba kan mulki duba da wahalar da aka sha a baya.
Wasu tsagerun ‘yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun farmaki garuruwa a karamar hukumar Kauru ta jihar Kaduna. Sun kashe mutum 9 tare da sace 35.
Labarai
Samu kari