Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Wani fitaccen lauyan Najeriya, Ismail Balogun ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya cika alkawarin da ya dauka wa mutanen Tudun Biri da sojoji suka sakarwa yan uwansu bam
Kotun Tarayya da e zamanta a Legas ta yanke wa wani fitaccen dillalin miyagun kwayoyi mai suna Okenwa Chris Nzewi daurin shekaru hudu a gidan yari.
An kashe 'yan ta'addan Boko Haram da dama a jihar Borno yayin da suka kaure da fada tsakaninsu da 'yan ta'addan ISWAP da ke yaki tare dasu a yankin na Borno.
Alhaji Abdulsamad Rabiu mai kamfanin BUA ya sanar da cewa zai bude kamfanin man fetur a jihar Akwa Ibom. Ya sanar da ranar da matatan man za ta fara aiki.
An bayyana yadda wasu 'yan bindiga suka kai farmaki gonar dankali suka hallaka mutane hudu tare da sace wasu takwas ana tsaka da girbi. Sun kuma jikkata wasu.
Kudin Najeriya; Naira sun kara daraja a kasuwar musayar kudi ta duniya biyo bayan dogon kai ruwa rana da aka yi a baya na darajar kudin kasar ta Afrika.
Dangote ya samu kishiya a kasuwnacin matatar man fetur, BUA zai fara harkar a jihar Akwa Ibom a nan ba da dadewa ba, bayani ya fito daga wata mata.
Masani ya bayyana dalilin da yasa rage farashin da aka yi a baya na simintin BUA bai yi tasiri ba saboda har yanzu ana ci gaba da siyar dashi a yadda yake.
Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya tura sakon murnar cika shekaru 81 a duniya ga tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Lahadin nan.
Labarai
Samu kari