'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Wani sufetan 'yan sanda ya yanke hukuncin daukar ransa bayan da ya yi kuskuren harbin abokin aikinsa har lahira a jihar Rivers. Rundunar 'yan sanda ta fara bincike.
Babban limamin cocin RCCG, Fasto Richard Adeboye, ya yi kira ga yan Najeriya da su yi wa shugabanninsu addu’a domin samun ci gaban da ake muradi.
Majalisar Dinkin Duniya ta ce yanzu haka akwai sama da 'yan Najeriya 1,000 da aka damfara da sunan sama masu aiki a Burtaniya. An damfari kowanne akalla $10,000.
Tsohon Ministan Wasanni, Solomon Dalung ya sanar da rasuwar mahaifinsa, Nimgbak William Fabong Dalung ya na da shekaru 105 a duniya bayan fama da jinya.
Daga zaben 2023 da ya samar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da kuma rikicin siyasa a wasu jihohi, Legit ta kawo manyan abubuwa 7 da suka shiga tarihin Najeriya.
An kama wani magidanci da ba a bayyana sunansa ba kan argin kashe matarsa saboda ta ki girka abincin da ya fi so a karamar hukumar Alimosho ta jihar Lagas.
Wani bidiyo ya nuno makudan kudi da wani direban tasi ya tsinta a cikin motarsa. An rahoto cewa wani fasinjan Port Harcourt ne ya manta da shi a cikin motar.
Wasu miyagun yan bindiga sun sake kai sabon hari a jihar Zamfara. Yan bindigan sun kutsa har cikin gida sun yi awon gaba da basarake da babban limami.
Cocin Cherubim da Seraphim a jihar Kaduna ya karrama Sheikh Ahmad Gumi da Fasto Yuhanna Buru a matsayin Jakadun zaman lafiya a jihar da kasa baki daya.
Labarai
Samu kari