Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya maida hankali a kan kauyuka, Kaduna za ta kashe N458bn a kasafin 2024. Mai girma Sanata Uba Sani ya kai kasafin gaban majalisa.
An gano Gwamnonin da su ka zama ci-ma-zaune a Najeriya. Za a ga jihohin da za su tsaya da kafafunsu da wadanda za su ruguje idan aka janye FAAC a Najeriya.
Kalaman tsohuwar Minista sun jawo Alkali ya hana ta samu kujera a gwamnati. Lauyoyi sun yi nasara a kan Pauline Tallen, an yi mata katanga da karbar mukami.
Bidiyon wani matashi da ya sauya rayuwarsa daga matukin babur zuwa babban dan kasuwa tare da kera katafaren gidan kansa ya dauka hankalin jama’a a soshiyal midiya.
A karo na farko, CDS Christopher Musa, da shugaban hukumar NDLEA na ƙasa, Buba Marya, sun gana a babbak birnin tarayya Abuja, CDS ya yi alkawarin tona wasu.
Tsohon darakta janar na hukumar NSIB, Akin Olateru, ya bayyana cewa a kokarin yin gaskiya a ikinsa ya yi sadaukarwa mai wahala wacve ta kunshe aurensa.
An shiga tashin hankali yayin da zanga-zanga ta nemi zama tashin tashina a Abuja, tuni dai jami'an tsaro suka damƙe mutane 19 daga cikin masu kunnen ƙashin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da murabus din Simon Lalong, mimistan kwadago da samar da ayyukan yi. Majiya daga fadar shugaban kasa ta tabbatar.
Babbar Kotun Tarayya ta rufe asusun bankunan gwamnatin jihar Oyo kan basukan ciyamomin kananan hukumomin a jihar da ya kai biliyan 3.5 tun shekarar 2019.
Labarai
Samu kari