Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Gwamnatin Sokoto ta nesanta kanta da Mai Shaho bayan wani bidiyo da ya yaɗu. Ta ce ba ta goyon bayan tsafi kuma ta bukaci Hukumar Hisbah ta ɗauki mataki.
An bayyana jihohin Najeriya 10 da ake yawan fama da tsadar kayayyakin abinci a Najeriya. An bayyana dalilin da yasa kayayyakin ke kara tashi a halin yanzu.
Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Mista Olayemi Cardoso ya bayyana cewa duk duniya aiki guda daya tak ta fi tasa wahala a halin yanzu, ya bayyana hakan ne a Abuja.
A yayin da ake fama da tsadar rayuwa a Najeriya, rundunar 'yan sanda ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da satar kebura wato wayoyin wuta a jihar Legas.
'Yan sanda sun yi nasarar kame wasu tsageru, sun kwato makamai tare da kashe wani kasurgumin shugaban 'yan bindiga a jihar Sokoto da ke Arewa maso Yamma.
Rahotanni da suka fito daga baya-bayan nan sun nuna cewa Murja Kunya, fitaciyyar 'yar Tiktok ta bar gidan gyaran hali na jihar Kano da kotu ta tura ta.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bukaci sojoji da su kara kaimi wajen kakkabe 'yan ta'adda da 'yan bindiga wadanda suka addabi wasu yankunan jihar.
Hamshakin attajiri kuma shugaban kamfanin BUA, Abdulsamad Rabiu, ya amince a yi wa ma'aikatan rukunin kamfanoninsa karin kudin albashi da kaso 50%.
Wata 'yar Najeriya ta sanya 'yan kasarta alfahari bayan da ta fito a matsayin dalibar da ta fi kowa kwazo a jami'ar City da ke Landan. An bayyana irin aikinta.
Kusan dukkan Arewacin Najeriya ne suka rasa samun hannun jarin turawa a shekarar da ta gabata saboda wasu dalilai. An bayyana kadan daga dalilan da suka ja.
Labarai
Samu kari