Amurka ta yi Allah-wadai da kisan iyalan Fasto Ezekiel Dachomo a Filato, ta bukaci a hukunta masu laifi, yayin da sanarwar ta haifar da martani daga jama'a.
Amurka ta yi Allah-wadai da kisan iyalan Fasto Ezekiel Dachomo a Filato, ta bukaci a hukunta masu laifi, yayin da sanarwar ta haifar da martani daga jama'a.
Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta cafke wasu sojojin boge guda biyu wadanda ake zargin sun yi barazanar kashe wani mutum da wuka a yankin Isolo da ke jihar.
Yayin da Gwamnatin Tarayya ke kokarin cire tallafin wutar lantarki, Majalisar Dattawan Najeriya ta bukaci Gwamnatin da ta janye shirin a halin da ake ciki.
An samu karin bayani yayin da mafarauta suka kashe zaki dan shekara 9 da ya kashe wani masanin fasahar dabbobi, Olabode Olawuyi a jami'ar OAU, jihar Osun.
Rundunar 'yan sanda na Sabo da ke jihar Legas ta kama wani dattijo dan shekara 67 yana sayar wa wani dan shekara 22 kwaya a yankin Yaba, an gano ashe dila ne.
Abubakar Malami SAN ya sasanta da kamfanin, ya amince za a ba s $200m domin su janye kara a kotu. Muhammadu Buhari ya fadawa gwamnatin Bola Tinubu gaskiyar batun.
Gwamnatin jihar Oyo karkashin Gwamna Seyi Makinde ta dakatar da basaraken Ilua daga kan mulki saboda barkewar rikici a kauyuka 2 kuma ana zargin da sa hannunsa.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, bai ji dadin kalaman da Godswill Akpabio, ya yi a kansa ba, ya bukaci ya biya shi diyya.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Ado, Okpokwu, da Ogbadibo a jihar Benue, Philip Agbese, ya soke bikin zagayowar ranar haihuwarsa saboda tsadar rayuwa.
Yayin da ake fama da matsin tattalin arziki da tsadar kayan abinci a kasar, wani dattijo ya fito ya yi maganganu masu zafi tare da aike sakonni ga shugabanni.
Labarai
Samu kari