Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin da yan Najeriya suk atsinci kansu na matsin tattalin arziki. Shugaban kasar ya ce sauki nan tafe.
A shekarar 2023 an samu rasuwar manyan malaman addinin musulunci a Najeriya. Rasuwar malaman addinin musuluncin ta girgiza al'ummar musulunci a kasar nan.
Za a fahimci cewa binciken da Jim Obaze ya yi game da abubuwan da su ka faru a bankin CBN a lokacin Godwin Emefiele ya fallasa abubuwa a mulkin Muhammadu Buhari.
A ranar Alhamis, 21 ga watan Disamba, Gwamna Francis Nwifuru ya amince da N100,000 a matsayin kyautar kirsimeti ga ma’aikatan jihar Ebonyi, harda buhun shinkafa.
Kotun majistare a Lagas ta tura wasu matasa biyu Noah Tovohome da Rajay Zannu kan zargin kashe abokinsa a saboda buhunan shinkafa 36. Sun siyar da shinkafar.
Glynn Simmons, wani Ba’amurke da aka tura gidan yari a shekarar 1973 ya shaki iskar yanci bayan an gano cewa bai aikata laifin da aka hukunta shi a kai ba.
Wani sabon rahoton da hukumar kididdiga ta kasa ta fitar ya nuna jihohin da suke da farashi mai arha da wadanda suke da farashi mai tsada na man fetur.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bai wa tsohon shugaban hukumar INEC, Farfesa Attahiru Jega mukamin uban Jami'ar jihar da ke karamar hukumar Keffi.
Rahoton binciken da aka gudanar a CBN ya nuna cewa ba Muhammadu Buhari ya bada umarnin sauya takardun Naira ba tun farko, Tunde Sabiu ne ya shiga ya fita.
Labarai
Samu kari