Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Yan sandan Kano sun sake kama wani kasurgumin shugaban yan fashi wanda ya tuba kwanaki, Bahago Afa, tare da wasu yan fashi shida. Ana neman wasu 72 ruwa a jallo.
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun hutu domin bukukuwan Kirsimeti da na sabuwar shekara. Ministan harkokin cikin gida ne ya sanar da hakan a madadin gwamnati.
Wani matashi dan Najeriya ya nunawa duniya makudan kudaden da aka yi kuskuren turawa asusun ajiyarsa na banki. Ya ce zai ajiye su a bankin har sai an kira shi.
Manyan shugabannin yan ta'adda sun gamu da ajalinsu a shekarar 2023. Shugabannin yan ta'addan sun yi kaurin suna wajen aikata ayyukan ta'addanci.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano zai kashe naira biliyan 16 don gina gadojin sama guda biyu a sha tale-talen Dan-Agundi da Tal'udu da ke kwaryar jihar.
Akalla mata biyu da wani jariri ake zargin sun makale yayin da wani gini mai hawa biyu ya rufta a yankin Ebute Meta da ke jihar Legas. Sai dai an ceto mace daya.
Wata kotun majistire mai zama a Ilorin, babban birnin jihar Kwara, ta garkame wani matashi da ya kashe mahaifinsa kan yana yi masa fada ba tare da aikata laifi ba.
Wata mata yar Najeriya ta da labari mai karya zuciya na yadda mai aikinta ta wawure mata kayayyakinta. Yarinyar ta yi kokarin yin awon gaba da su aka kama ta.
Gwamnatin jihar Abia ta ce ta gano wasu likitoci da suka ajiye aiki amma har yanzu suna karbar albashi daga gwamnatin jihar. Za a dauki mataki akan su.
Labarai
Samu kari