Iyalan Nasir El-Rufai sun fito fili sun kauce wa wata bogin wasika da ke yawo a yanar gizo wadda aka danganta ga tsohon gwamnan Kaduna zuwa ga shugabannin ADC
Iyalan Nasir El-Rufai sun fito fili sun kauce wa wata bogin wasika da ke yawo a yanar gizo wadda aka danganta ga tsohon gwamnan Kaduna zuwa ga shugabannin ADC
Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Gwamnatin jihar Kwara ta yanke hukuncin sake raba shinkafa ga marasa karfi yayin da ake cikin wani mugun yanayin tsadar rayuwa a fadin kasar baki daya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sabon hari a jihar Benue inda suka tafka mummunar ta'asa. 'Yan bindigan sun salwantar da rai tare da kona gidaje.
Kudirin samar da ‘yan sandan jihohi ya tsallake kararu na biyu a Majalisar Tarayya yayin da dokar ta fayyace nada kwamishinonin ‘yan sanda da gwamnoni za su yi.
Hukumar karbar korafe-korafen jama'a da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, ta bude rumbunan da ake zargin suna boye kayan abinci da ta rufe a jihar.
Yayin da ake cikin wani hali a Najeriya, Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero ya shawarci hukumar Kwastam kan irin yadda suke dakile kayan 'yan kasuwa kan kwacen kayansu.
Ministan tattalin arzikin kasa, Olawale Edun ya ce farashin abinci zai fado. Gwamnatin tarayya za ta raba buhuna 1, 407,205 domin farashin abinci ya sauko.
Majalisar dattawa ta kafa kwamiti da zai binciki abubuwan da suka faru a baya. Gwamnatin tarayya ta karbi aron tiriliyoyi daga CBN a lokacin Muhammadu Buhari.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya bayyana aniyarsa ta biyan matasa ƴan bautar kasa NYSC alawus din N10,000 duk wata domin rage radadin tsadar rayuwa.
Mambobin majalisar dattawan Najeriya sun fara muhawara mai dumi kan kuɗin N29tr da gwamnatin tarayya ta karɓa daga CBN kuma ta laƙume, za a yi bincike.
Labarai
Samu kari