Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Fitacciyar jarumar fina-finai a 'Nollywood', Mercy Aigbe ta gamu da mummunan hatsarin mota a kan hanyar Benin zuwa Legas a yau Asabar 23 ga watan Disamba.
Rahoton binciken da shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya sa a yi a babban bankin Najeriya na kara fitowa, an ga yadda Godwin Emefiele ya bu wata hanya y asayi bankuna 3.
Mai shari'a Joy Unwana alkaliyar kotu a jihar Akwa Ibom wacce yan bindiga suka sace ta kubuta. Gwamna Eno na jihar ya yi tsokaci kan kubutar alkaliyar.
Rahotanni sun bayyana cewa shahararren jarumin nan na shirin Village Headmaster, Dejumo Lewis, ya riga mu gidan gaskiya yana da shekaru 80 a duniya.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai mummunan farmaki har cikin gidan wani babban likita a jihar Kwara. Yan bindigan sun halaka likitan tare da sace diyarsa.
Gwamnatin Najeriya ta ce zata kara biyan magidanta mutum miliyan 4.5 tallafin N25,000 kowanensu a rukuni na biyu bayan rukunin farko na mutum 3.5m.
Tsohon shugaban babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, ya bar gidan gyran hali na Kuje bayan ya cika sharuddan belinsa. Emefiele zai yi Kirsimeti a gida.
Ministan jin kai da yaki da talauci ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya bayar da umarnin a biya masu cin gajiyar N-Power kudadensu kafin Kirsimeti.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a ya yi muhimmin kira kan hanyoyin da za a bi domin magance da kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar nan.
Labarai
Samu kari