Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Tinubu ya amince da nadin Hafsat Bakare a matsayin shugaban Hukumar da ke tattara bayanai a kan laifukan da suka shafi kudi da ta`addanci bayan korar Moddibo Tukur.
Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa da mai tsaron baya, Shehu Abdullahi, sun ziyarci mai martaba sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero bayan gama gasar AFCON 2023.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yanzu haka ya na ganawar sirri da tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon a fadarsa da ke birnin Tarayya Abuja.
Rahotanni sun kawo cewa dakarun tsaro sun kama wasu matan 'yan Boko Haram da yaransu a hanyarsu ta komawa wajen mazajensu a Tafkin Chadi daga jihar Borno.
Tsohon shugaban Najeriya Janar Yakubu Gowon, ya bukaci ‘yan Najeriya da su yi hakuri da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu. Gowon ya gana da Tinubu a fadar shugaban kasa.
Shugabannin kungiyoyin ƙwadago sun ce ba gudu ba ja da baya daga kudirin da suka yi na gudanar da zanga-zanga a ranar 27 da 28 ga watan Fabrairu a fadin Najeriya.
Yayin da maganar sake fasalin masarautun Kano ke kara yawa, Cibiyar kare jama’a a Najeriya (SHAC) ta tura gargadi ga hukumomi kan matsalar da ke neman faruwa a Kano.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin DCG Kemi Nanna Nandap a matsayin Kwanturola-Janar ta hukumar kula da shige da fice ta kasa (NIS), kamar yadda Ngelale ya fadi.
Tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, ya koka kan halin da yake ciki a hannun hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zangon kasa (EFCC).
Labarai
Samu kari