Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Binciken EFCC mai yaki da rashin gaskiya zai iya jefa Sadiya Umar-Farouk a matsala domini ta ce Minista a lokacin . Sadiya Umar-Farouk ta wawuri N37bn a shekaru 4.
A ranar Asabar, 23 ga watan Disamba ne aka daura auren Mustapha Sani Abacha, dan tsohon shugaban kasa Sani Abacha da amaryarsa, Safa Tijjani Saleh Geidam.
Gwamna Seyi Makinde ya sha alwashin ba zai biya ko sisi ga tsaffin ciyamomin kananan hukumomin jihar ba da ya kora har sai Kotun Koli ta umarce shi.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), reshen jihar Zamfara ta bukaci hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta ba Gwamna Dauda Lawal hakuri.
Hon. Nwuchiola Ojoma Comfort ta kafa tarihin zama mataimakiyar kakakin Majalisar jihar Kogi bayan murabus din Hon. Enema Paul daga kujerar a ranar Alhamis.
Kwalejin kimiyya ta Isa Mustapha Agwai, IMAP, Lafia, jihar Nasarawa ta dakatar da daliabi mata bakwai da suka kammala karatu saboda nuna rshin tarbiya.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi wa Birgediya Janar 47 karin girma zuwa Manjo-Janar sannan ta karawa Kanar 75 mukamin Birgediya Janar, bayan ritayar Janar 113.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kwato mutane 52 daga sansanin 'yan bindiga a karamar hukumar Isa da ke jihar Sokoto a jiya Juma'a 22 ga watan Disamba.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Ayodele, ya saki hasashensa kan 2024 kuma ya ambaci sunayen manyan yan Najeriya a ciki.
Labarai
Samu kari