Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Dubunnan mata ne suka yi gangamin nuna goyon baya ga gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf tare da yin addu'o'in samun nasararsa a Kotun Koli kan shari'ar gwamna.
Shahararren Fasto a Najeriya, Enoch Adeboye ya yi hasashen abubuwan da za su faru na wahala kafin samun sauki a sabuwar shekarar 2024 da za a shiga.
A jawabin sabuwar shekara, shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki wasu alkawurra guda biyar da ya ke fatan gwamnatinsa za ta aiwatar a shekarar 2024.
Shugaba Bola Tinubu ya jaddada cewa ba zai bari wadanda aka ba mukamai su gagara tabuka komai ba, za a rika lura da kokarin kowa da yake aiki a gwamnati a 2024.
Babu wata sanarwa daga bangaren gwamnati da ta tabbatar da shirin karin kudin lantarki. Ko akwai niyyar karin kudin, gwamnatin tarayya ba ta amince ba tukun.
Abubuwa 29 ne 'yan majalisa da sanatoci za su kashe kudinsu a kai a shekarar bana. Mun tattaro yadda Sanatoci da 'Yan majalisar wakilai za su kashe kudinsu a 2024.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wasu mutane uku bisa zargin satar wayar wuta ta alminiyo a garin Saminaka da ke karamar hukumar Lere ta ji
Wata uwa ta yi ta maza inda ta tunkari wata kyakkyawar budurwa a madadin danta. Matar ta ga budurwa kuma ta shiga ranta don haka ta tambaya ko za ta auri danta.
Bishop Joseph Edoro na majami’ar ‘A Touch From Heaven International Ministry’ ya bayyana hasashe masu tayar da hankali game da mulkin Shugaba Bola Tinubu a 2024.
Labarai
Samu kari