Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Wata kotu da ke zamanta a jihar Legas ta tura wata mata da aka gani a cikin faifan bidiyo tana cin zarafin wata jami'ar 'yar sanda zuwa gidan gyaran hali.
Majalisar dattijai a ranar Talata, ta tabbatar da nadin shugaba Bola Tinubu na Hafsat Bakare, a matsayin daraktar hukumar kwararru ta kudi ta Najeriya (NFIU).
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), ta samu nasarar tarwatsa wata kungiyar masu safarar miyagun kwayoyi zuwa kasashe da dama.
Yan sanda tare da haɗin guiwar mafarauta sun shiga har cikin daji, sun sheke yan bindiga masu ɗumbin yawa tare da kwato mutane 40 da aka sace a Taraba.
Wasu da ake zargin ’yan bangar siyasa ne dauke da makamai sun yi awon gaba da mutane biyar da aka shirya za su ba da shaida a kan zaben gwamnan Kogi.
Jama'a sun yi korafi yayin da ake tsaka da zanga-zanga inda rundunar 'yan sanda ke rabawa mutane ruwa a birnin Legas a yau Talata 27 ga watan Faburairu.
Bayan koken koken jama'a, an ji labari CBN ya cigaba da saida Daloli ga ‘yan kasuwar canji. Idan Dala ta fara wadatuwa a bayan fage, farashin Naira zai tashi.
Wata matashiyar budurwa ta sharbi kuka saboda saurayinta ya rabu da ita sannan ya auri wata daban. Ta ce tsawon shekaru biyar suka shafe suna soyayya da mutumin.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta fara zanga-zangar da ta shirya kan tsadar rayuwa da hauhawar farashin kayayyaki a kasa. Jam'iyyun PDP da LP sun goyi bayanta.
Labarai
Samu kari