Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
An yi garkuwa da Safiyanu Isa Andaha tare da wani Alhaji Adamu a yammacin ranar 1 ga Janairu, 2024 a hanyar Akwanga-Andaha. Jami'an tsaro sun bazama nemansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da dakatar da Halima Shehu a matsayin shugabar hukumar NSIPA da ke kula da ayyukan jin dadin al'umma ta kasa,
Gwamna Caleb Mutfwang, ya sanar da zaman makoki na mako guda domin girmama wadanda aka kashe a harin kananan hukumomin Bokkos, Mangu, da Barkin-Ladi.
Wata matashiyar budurwa ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ta caccaki wani dattijo kan aike mata da sakonnin da basu dace ba. Jama’a sun yi martani a X.
Fitaccen malamin addini mazaunin Filato, Prophet Ritabbi, ya yi hasashensa na sabuwar shekarar 2024. Malamin ya hangowa yan Najeriya tarin wahalhalu.
Rev James Odedeji, babban fasto a Najeriya, ya bayyana abun da ba zai yi tasiri ba a 2024 yayin da shugaban kasa Bola Tinubu ya rattaba hannu a kasafin kudi.
Wasu iyali sun ziyarci katafaren gidansu wanda ake kan ginawa a kauye bayan an fada masu zai kammalu a watan Disamba. Sai dai abun da suka gani ya kunyata su.
Dan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Kogi da aka yi kwanaki, Dino Melaye ya haddasa cece-kuce bayan ya koka kan rashin mai girkinsa a turai.
Bayan hare-haren da yan bindiga suka kai kananan hukumomin Bokkos da Barkin Kadi na jihar Filato, yan siyasa sun fara kai ziyara, ciki harda Shettima da Peter Obi.
Labarai
Samu kari