Iran ta ce ta kai hare-hare kan sansanonin sojin Amurka a Kuwait da Jordan, yayin da Majalisar Wakilan Amurka ke neman dala biliyan 95 domin yaƙi.
Iran ta ce ta kai hare-hare kan sansanonin sojin Amurka a Kuwait da Jordan, yayin da Majalisar Wakilan Amurka ke neman dala biliyan 95 domin yaƙi.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Tawagar rundunar yaki da ta'addanci karkashin jagorancin kwamishinan 'yan sanda ta dakatar da zanga-zangar kungiyar kwadago ta Najeriya NLC a jihar Borno.
Yan sanda da dakarun sojojin Najeriya sun tari ƴan bindiga an yi mummunan artabu a jihar Katsina, sun yi nasarar kubutar da mutum 10 da aka yi garkuwa da su.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa matakin da ya dauka domin cire tallafin man fetur, ya dauke shi ne domin tabbatar da gaskiya a bangaren makamashi.
Kungiyar malaman jami’o’i ta shiyyar Akure, ta yi Allah-wadai da rashin tallafin da ake ba wa ilimi, ta ce rashin ilimi ne ya jawo yawaitar masu garkuwa da mutane.
Kanawa sun bayar da hadin kai sosai yayin da kungiyar kwadago ta fara zanga-zanga saboda tsadar rayuwa a ranar Talata, 27 ga watan Fabrairu. Sun fito tituna.
Sanata mai wakiltar Funtua a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Muntari Ɗandutse, ya ce wasu miyagu sun halaka kaftin da sojoji biyu, ya faɗi mafita.
Kabilar Igbo sun bayyana dalilin da ya sa ba za su shiga zanga-zangar da ake yi a fadin Najeriya ba baki daya kan tsadar rayuwa inda suka ce an nuna musu wariya.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya shiga cikin ‘yan kwadago da suka yi zanga-zanga a ranar Talata, 27 ga watan Fabrairu. Ya ce zai kasance cikin masu gyara Najeriya.
Jami’an rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja sun cafke mai garkuwa da mutane Samaila Wakili Fafa wanda aka fi sani da Abu Ibrahim a dajin Sardauna.
Labarai
Samu kari