Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Wasu ƴan bindiga sun kai harin Kwanar Dutse a jihar Zamfara da yammacin ranar Laraba, sun halaka mutane akalla 10 saboda sun gaza biyan harajin N20m.
Dan majalisar tarayya da ke wakiltar mazabar Fagge, ya ba dalibai 512 daga makarantun jami'a da na sakandire tallafin miliyoyin naira. Zai kuma gina firamare.
Akwai dalibai 15, 000 da suke karatu a jami’o’in da aka tsaida karbar takardar shaidarsu a Benin. Kungiyar NANS ta roki gwamnatin Najeriya ta guji yin kudin goro.
Gwamnatin tarayya ta na kukan rashin kudi, ana shirin hada ta da aiki. Ana so a kafa sababbin jami’o’i 47, da FCE 32 da manyan asibitoci 56 a jihohi
Sadiya Umar-Farouk ta na da kwana 3 ta bayyana gaban Hukumar EFCC. Jami'an EFCC sun ce ba su karbi uzurin rashin lafiyar tsohuwar Ministar Muhammadu Buhari ba.
Masana'antar shirya fina-finai Nollywood da ke kudancin Najeriya ta yi rashin ɗaya daga cikin fitattun jarumanta, Adedeji Aderemi wanda aka fi sani da Ilofa Ina.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi sabbin nade-naden manyan daraktoci a manyan hukumomin NPA da NIMASA don maye gurbin wadanda aka sallama a kwanakin baya.
Hukumar kula da jami’o’i ta kasa (NUC), ta bayyana cewa ta kama wasu mutane da laifin gudanar da ayyukan haramtattun jami’o’i 37 a fadin kasar nan.
Rundunar Operation Hadarin daji ta samu nasarar halaka yam ta'adda 10 a wasu yankunan jihar Katsina yayin da ta ceto wasu mutane 9 da aka sace a Zamfara.
Labarai
Samu kari