Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Gwamna Umar Namadi ya amince da siyo buhunan shinkafa da taliya domin rabawa al'umma yayin da watan Azumin Ramadan ke ƙara gabatowa a jihar Jigawa.
Kwastam ta ce kusan N200m ake samu a kowace sa'a watau kusan N5bn kenan a wata daga tashar Apapa. Duk ranar Allah sai jami’an sun tatsi Naira Biliyan 4 a tashar.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta samu nasarar cafke wasu masu kera makamai a jihar. Rundunar ta cafke miyagun ne bayan samun bayanan sirri kan ayyukansu.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya jaddada cewar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari shine ya jefa 'yan Najeriya a mawuyacin hali.
Gwamnatin jihar Kano ta umarci majalisar masarautar Bichi da ta dakatar da bikin nadin sarautar Salisu Ado Bayero a matsayin hakimin masarautar..
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Adamu Garba, ya bayyana cewa ya kamata kamfanin kirifto na Binance ya fuskanci doka saboda saba dokokin Najeriya.
Wata matar aure ta shiga rudani da damuwa bayan mijinta ya ki cewa komai duk da ya kamata tana cin amanarsa. Ya kamata ne tun a watan Oktoban 2023.
Duk da zarge-zargen da ake cewa tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya durkusar da tattalin arzikin Najeriya, ya samu yabo daga wata kungiya a kasar.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sabon hari a jihar Zamfara. Miyagun 'yan bindigan sun shiga har cikin masallaci sun sace masallata.
Labarai
Samu kari