Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Gwamna Malam Dikko Umaru Radda ya aika da saƙon ta'aziyya ga iyalan waɗanda suka mutu sakamakon hatsarin mota mallakin gwamnatin jihar Katsina KTSTA.
Yan bindiga sun sake tafka ta'asa a jihar Benue a wani sabon harin ta'addanci da suka kai. Yan bindigan a yayin harin sun sace shugaban karamar hukuma.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwanga, ya ayyana yaƙinin cewa jami'an tsaro suna da masaniya kan masu ɗaukar nauyin hare-haren da ake kaiwa a jihar kwanan nan.
Wata jami’ar rundunar sojin Najeriya da suna ogunleyeruthsavage1 a TikTok ta zargi wasu manyan jami’an sojoji da cin zarafinta saboda ta yi yarda su yi lalata.
Ma’aikatar babban birnin tarayya da Nyesom Wike ke jagoranta ta rushe shaguna, gidajen cin abinci da sauran gine-gine da basa bisa ka’isa a fadin Abuja.
Wani bidiyo da ke nuna abun da ya wakana a wajen wani biki ya haddasa cece-kuce. An gano inda yayar amarya ta hana wata mata lika mata kudi a filin biki.
Babbar kotun birnin tarayya Abuja ta fara sauraron shari'ar tsohon ministan Obasanjo da ake zargi da damfarar kudi dala biliyan shida na aikin wutar mambila.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roki gwamnonin jam'iyyar APC su tashi tsaye wajen haɗa kan ƴan ƙasa domin shi ne babban kalubalen da ake fuskanta.
Kwamishinan yan sandan jihar Kano ya bayar da sabon umarni ga jami'an yan sandan jihar, biyo bayan hukuncin kotun koli da ya tabbatar da nasarar Gwamna Abba.
Labarai
Samu kari