Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Mai martaba sarkin Musulmi Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya yi jan hankali ga yan Najeriya kan hadin kai da zaman lafiya a tsakani domin bunkasa da ci gaban Najeriya
Wasu 'yan bindiga sun bankawa gidan babban mai sarautar gargajiya wuta a kauyen Isseke a karamar hukumar Ihiala a jihar Anambra, Igwe Emmanuel Nnabuife.
Gwamnatin jihar Borno ta sanar da cewar za a yi jana'izar kakakin gwamnan jihar, Malam Isa Gusau, a yau Lahadi, 14 ga watan Janairu, a babban birnin tarayya Abuja,
Aliko Dangote ya godewa shugaban kasa Tinubu bisa goyon baya, kwarin guiwa da shawarwarin da ya bayar wajen ganin an aiwatar da aikin matatar man Dangote.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun kashe wata Nabeeha Al-Kadriyar, daya daga cikin mata shida 'yan gida daya da suka yi garkuwa da su a birnin tarayya Abuja
Gwamnatin tarayya ta fara sabon shirin karya farashin sukari a kasar nan inda ta fara tattaunawa da kamfanonin da ke samar da shi a fadin kasar nan.
Wasu tsagerun mahara da ake kyautata zaton ƴan bindiga ne sun bankawa fadar wani basarake wuta a jihar Anambra, lamarin da ya jawo asara mai yawa in ji sarkin.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya sha alwashin cewa zai sake nazari kan bincike tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle a badaƙalar N70bn.
Rahotanni sun nuna cewa an fara tace danyen mai a matatar man fetur ta Dangote da ke Legas, hakan na zuwa ne bayan NNPCL ya kai wa matatar danyen mai sau biyar.
Labarai
Samu kari