Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Gwamnatin tarayya ta sake shigar da sababbin tuhume-tuhume a shari'ar da take yi da tsohon gwamnan babban bankin Najeriiya (CBN), Godwin Emefiele.
Sarakuna daga kananan hukumomi uku sun tube Sanata Ifeanyi Ubah daga sarautar da suka nada shi yayin da Gwamnan jihar, Charles Soludo ya yaba musu.
Jarumar fina-finan Nollywood, Uche Ogbodo ta yi martani ga mazan da ke aika mata sakonni suna neman soyayyarta. Ta ce an la’anci matar aure da ke yawon bin maza.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta amince da bukatar da tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, ta yin tafiya zuwa wajen Abuja.
Doka ta haramta tara kudi a biya ‘yan bindiga a Najeriya. Muhammad Badaru Abubakar ya ce idan ana biyan fansa, ‘yan bindiga ba za su daina ta’adi a Najeriya ba.
Farfesa Wole Soyinka ya ce akwai wasu da ake tunanin barayi ne a gwamnatin nan. Nan gaba za a fallasa mutanen APC da ke gwamnati da ya kamata a bincika.
Mutanen wasu kauyukan jihar Zamfara sun shiga fargabar fuskantar hare-hare daga kasurgumin shugaban yan bindiga. Hakan ya sanya sun bar gidajensu.
An sha yar dirama a wata kotu da ke yankin Dei Dei Abuja lokacin da wata matar aure da ta nemi a raba aurensu da mijinta tace ta fasa. Ta ce har yanzu tana sonsa.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita, gwamnan ya yi nuni da cewa akwai sa hannun wasu jami'an tsaro.
Labarai
Samu kari