Kotun Tarayya a Abuja ta yanke wa kwamandojin kungiyar Ansaru biyu, Abubakar Abba da Mahmud Usman, hukuncin daurin rai da rai kan laifukan ta'addanci 32.
Kotun Tarayya a Abuja ta yanke wa kwamandojin kungiyar Ansaru biyu, Abubakar Abba da Mahmud Usman, hukuncin daurin rai da rai kan laifukan ta'addanci 32.
Rundunar ’Yan Sandan Abuja ta tsare jami’ai hudu bisa zargin karbar Naira 53,000 daga Shugaban ICPC, Musa Aliyu, yayin wata haramtacciyar tsayawa da bincike.
Tsohon sanata da ya wakilci mazabar Nasarawa ta Yamma na tsawon shekaru 12, Abubakar Danso Sodangi ya riga mu gidan gaskiya a daren jiya Lahadi a jihar Nasarawa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci 'yan Najeriya masu hannu da shuni da su taimaka marasa galihu musamman a lokacin azumin watan Ramadan.
Fadar shugaban kasa ta musanta batun Sanata Abdul Ningi na cewa gwamnatin tarayya na aiwatar da wani kasafin kudi sabanin wanda majalisa ta amince da shi.
Yayin da aka shiga azumin watan Ramadana, Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sokoto ya amince da biyan rabin albashin ma'aikata domin gudanar da azumin cikin walwala.
Hukumar tace fina-finai ta Kannywood ta umarci rufe dukkan gidajen gala a fadin jihar Kano yayin da aka sanar da ganin watan azumin Ramadana a yau Lahadi.
Wata matashiyar budurwa da ke zaune a kasar waje ta lissafo wasu kalubale da take fuskanta a can. Ta ce a can mutum ba zai iya fitsari a waje ba.
Sarkin Musulmi na Sokoto ya bayyana cewa, an ga watan Ramadana a wasu jihohin kasar nan, kamar yadda rahotanni suka shaida daga jihohi daban-daban.
Gwamnonin Najeriya sun hada kai, sun bayyana yadda suka tsara kawo mafita ga duk wasu matsaloli da ake fama da su a kasar nan na karancin abinci da tsada.
Wata mai gabatar da shirye-shirye a talbijin ta zo da ‘danta wajen aiki. Kapinga Kisamba Clarisse daga kasar DRC ta hada aiki da raino. Bidiyon ya dau hankali.
Labarai
Samu kari