Donald Trump ya ce ba za a kama Benjamin Netanyahu ba idan ya ziyarci Amurka, duk da sammacin kama da Kotun ICC ta fitar da kuma muhawarar da ta biyo baya.
Donald Trump ya ce ba za a kama Benjamin Netanyahu ba idan ya ziyarci Amurka, duk da sammacin kama da Kotun ICC ta fitar da kuma muhawarar da ta biyo baya.
Gwamnatin Tarayya ta karyata jita-jitar cewa Ministan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa (mai ritaya), zai yi murabus, tana mai cewa labarin kirkirarre ne.
Fasto Ayodele ya bayyana kadan daga abin da ya hango na matsala a kasar nan da kuma hanyoyin da za a bi don tabbatar da an warware duk wata matsala a yanzu.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa yara tara daga cikin 102 da kungiyar Boko Haram ta sace sun kubuta daga hannun ‘yan ta’adda a jihar Borno.
An sanar da ganin watan Ramadana a kasar Saudiyya, al'ummar Musulmi za su fara Azumi a kasashen duniya daban-daban. An sanar da hakan ne a yau Lahadi.
Ana ci gaba da duban watan Azumi a Najeriya, yayin da a kasar Saudiyya tuni aka sanar da an ga watan mai alfarma, za a fara azumi a ranar Litinin din nan.
Wata budurwa ta sha mamaki yayin da saurayinta ya gwangwaje ta da kyautar kudi mai tsoka bayan da suka samu sabani kan wani lamarin da bai kai komai ba.
'Yan siyasa sun yi suna wajen shirga karya, ana kokarin kawo karshensu. IPC ta ba ‘yan jarida horo na musamman a kan bankado bayanai da labaran bogi.
Azumin watan Ramadan na shekarar 2024 zai fara ne a ranar Litinin, 11 ga watan Maris 2024 ko Talata, 12 ga watan Maris 2024. Akwai inda za a yi azumi maintsawo.
Allah ya yi wa Alhaji Muhammad Egba Enagi rasuwa, m5arigayin shi ne mahaifin matar gwamnan jihar Neja, Fatima Bago wanda ya riga mu gidan gaskiya da shekaru 90.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya yi musayar kalamai masu zafi da Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas a wajen jana'izar Wigwe.
Labarai
Samu kari