Hon. Monica Yahaya Khalto ta janye daga karar da aka shigar kan zaben fidda gwani na PDP a Gombe, ta bayyana goyon bayanta ga Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami.
Hon. Monica Yahaya Khalto ta janye daga karar da aka shigar kan zaben fidda gwani na PDP a Gombe, ta bayyana goyon bayanta ga Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami.
Sheikh Alhaji Ali ya ce da su zabi ‘dan Izala gara su zabi kirista ko arne, ya ja kunne. Malamin darikar Tijjaniya ya fifita zaben kirista a kan ‘dan Izala.
Rebecca ta ce du da ita din Kirista ce tana samun nutsuwa sosai a duk lokacin da ta ji ana karatun Kur'ani. Ta kuma ce akwai abu na musamman tattare da Kur'ani
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci gwamnonin jihohin kasar nan da su samar da filayen kiwo ga makiyaya don kawo karshen rikicinsu da manoma.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya kaddamar da shirin ba da tallafin N50,000 ga 'yan Najeriya musamman ga masu sana'o'i da kananan 'yan kasuwa a fadin kasar.
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da ya dauki matakai masu tsauri wadanda suka dace don kawo karshen 'yan ta'adda.
Wata kotun majistare mai zamanta a Iyaganku, jihar Oyo ta garkame wani likitan bogi da aka gurfanar a gabanta bisa zargin ya kashe majinyaci ta hanyar yi masa allura
Wata kotun majistare da ke zama a Ado-Ekiti ta umurci wani magidanci da ya daina yiwa matarsa magana na tsawon makonni biyu har zaman kotu na gaba.
An yi kazamin karo tsakanin mutanen kauyen Tswako Makun da na Gbangba Dzuko, a karamar hukumar Gbako ta jihar Neja. Lamarin ya yi sanadiyar rasa rayuka da dukiyoyi.
Hukumar EFCC ta sake gabatar da wata hujja a gaban kotu wadda ta bayyana yadda tsohon gwamnan CBN, Emefiele ya ba kamfanin matarsa kwangilar biliyoyin Naira.
Yayin da 'yan bindiga ke ci gaba da kai hare-hare, Sheikh Ahmed Gumi ya shawarci Bola Tinubu kan sulhu sabanin kuskuren da aka yi a gwamnatin Muhammadu Buhari.
Labarai
Samu kari