Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka wasu gawurtattun kwamandojin yan ta'adda uku a jihar Borno. Sojojin sun ceto mutanen da suka sace.
Wata matar aure mai juna biyu ta bayyana fargabarta yayin da ranar haihuwanta ya gabato. A cikin bidiyon da ta yada a TikTok tana tunanin yadda za ta haifo dan nata.
Akalla yara 10 ne suka samu munanan raunuka bayan wani abin fashewa ya jikkata yaran a kauyen Kidandan da ke karamar hukumar Giwa a jihar Kaduna.
Yan bindiga sun kashe wani Mallam Idris Abu Sufyan, shugaban makarantar sakandare (GSS) Kuriga, karamar hukumar Chukun da ke jihar Kaduna saboda ya yi turjiya.
Wani tsohon bidiyon attajirin dan kasuwar Najeriya, Femi Otedola a cikin motar haya ya sake bayyana a soshiyal midiya, tare da haddasa cece-kuce cikin jama'a
Wasu yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun bude wuta a babban titin Abuja inda suka yi awon gaba da wani mutum a hanyarsa na zuwa gida.
Ana shirin daura auren wani saurayi da masoyiyarsa, ciwon ajali ya kama shi, ya amsa kiran mahaliccinsa a gadon asibiti. Abin ya faru a garin Omala da ke jihar Kogi.
Olu Agunloye, ministan lantarki da karafa a karkashin gwamnatin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya shaki iskar yanci daga kurkukun Kuje,an tabbatar da hakan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake nada Dakta Bayero Farah a matsayin shugaban hukumar Koyar Da Fasahar Sufuri ta Najeriya (NITT).
Labarai
Samu kari