Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Ministan babban birnin tarayya Nyesom Wike, ya sanar da batun kama wasu masu yiwa yan bindigar da suka addabi mazauna babban birnin Abuja leken asiri.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya musanta dukkan tuhumar da EFCC ta shigar a kansa a gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja.
Yan bindiga sun kai farmaki wasu garuruwa a yankin Agatu da ke jihar Benue, sun kashe sojoji biyu da wasu mazauna kauyen a ranar Alhamis, 18 ga watan Janairu.
Shugaban EFCC, Ola Olukoyede, ya gargadi jami’ansa a kan aikata cin hanci da rashawa yayin da ya bada sabon umurni dangane da harkokin hukumar a 2024.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da kama kasurgumin ɗan garkuwa da mutane, Chinaza Phillip, wanda ya yi ƙauren suna wajen satar mutane a birnin tarayya Abuja.
Rundunar sojin Najeriya ta fara dibar sabbin sojoji bangaren DSSC don inganta rundunar yayin da rashin tsaro ke kara kamari a fadin kasar baki daya.
Gwamnatin jihar Jigawa ta dakatar da daraktan shirin Fadama III da manyan jami'an shirin su 27 saboda zargin karkatar da naira biliyan 1.7 na tallafin COVID-19.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ce Godwin Emefiele ya yaudari Muhammadu Buhari. Tsohon gwamnan CBN ya yi karya da sunan SGF ya samu Naira biliyan 5.3
A ranar Alhamis gwamnati ta ce ta dage ofishin hukumar filayen jiragen sama ta kasa (FAAN) daga Abuja zuwa Legas. Legit ta zakulo dalilai 7 na daukar wannan matakin.
Labarai
Samu kari