Sheikh Alhaji Ali ya ce da su zabi ‘dan Izala gara su zabi kirista ko arne, ya ja kunne. Malamin darikar Tijjaniya ya fifita zaben kirista a kan ‘dan Izala.
Sheikh Alhaji Ali ya ce da su zabi ‘dan Izala gara su zabi kirista ko arne, ya ja kunne. Malamin darikar Tijjaniya ya fifita zaben kirista a kan ‘dan Izala.
Miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki kan mutane a wata kasuwa a jihar Filato, sun halaka mutane bakwai yayin da wasu da dama suka ji raunuka ranar Lahadi.
Gwamnatin Katsina ta fara shirin agaza wa marasa galihu da abinci kowace rana tun daga 1 ga watan Ramadan har zuwa ranar da za a gama, Gwamna Radda ya naɗa kwamiti.
Babban sufetan yan sanda na kasa, IGP Kayode Egbetokun, ya jaddada kidirin rundunar na tabbatar da tsaro da kwanciyar hankali a tsawon kwanakin watan Ramadan.
Tsohon shugaban kungiyar Arewa Consultative Forum, Cif Gabriel Aduku ya rasu a yau Litinin, tsohon ministan lafiya ya rasu ne a kasar Amurka bayan fama da jinya.
Kwamitin majalisar datta zai binci yadda gwamnatin Buhari ta kashe naira tiriliyan 30 da ta karbo bashi daga hannun bankin CBN da kuma shirin Anchor Borrowers.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ƴan bindiga na kulle-kulle kai hare-hare a makarantun wasu jihohi 14, ta ce an fara ɗaukar matakan kariya.
Za a ji Shugaban kasa, Bola Tinubu ya roki gwamnonin jihohi 36 da su fara biyan kudaden rage radadin cire tallafin mai domin kawo sauki a cikin al'umma.
Hadimin Shugaba Tinubu a bangaren yada labarai, Ajuri Ngelale ya bayyana irin lalata Najeriya da tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya yi a mukin Muhammadu Buhari.
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen ya taya musulmai murnar zuwan watan Ramadan. Ya kuma bukaci 'yan Najeriya da su sanya kasar nan cikin addu'a.
Labarai
Samu kari