Hon. Monica Yahaya Khalto ta janye daga karar da aka shigar kan zaben fidda gwani na PDP a Gombe, ta bayyana goyon bayanta ga Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami.
Hon. Monica Yahaya Khalto ta janye daga karar da aka shigar kan zaben fidda gwani na PDP a Gombe, ta bayyana goyon bayanta ga Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami.
Sheikh Alhaji Ali ya ce da su zabi ‘dan Izala gara su zabi kirista ko arne, ya ja kunne. Malamin darikar Tijjaniya ya fifita zaben kirista a kan ‘dan Izala.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya maye gurbin wani babban nadi da tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi. Ya nada sabon shugaban hukumar NIMASA.
'Yan bindiga sun yi awon gaba da mutane akalla 61 a wani sabon hari da suka kai garin Buda da ke karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna. Yan sanda ba su ce uffan ba.
Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta yi nasarar cafke wasu ƴan bindiga masu garkuwa da mutane waɗanda ta jima tana nemansu ruwa a jallo, sun shiga hannu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura sakon kasafin kuɗin birnin tarayya Abuja ga majalisar wakilan tarayya, ya buƙaci ta hanzarta amincewa da shi.
Wata mummunar gobara ta tashi a kasuwar Wuse, babban birnin tarayya Abuja, inda ta kone shaguna da motocin mutane da ke ajiye yayin da 'yan kwana-kwana ke aikin ceto
Gwamnatin Sakkwato karkashin Gwamna Ahmed Aliyu ta shirya kashe Naira biliyan 6.7 a shirin ciyar da masu ƙaramin karfi da marayu a watan azumin Ramadan.
Miyagun ƴan bindiga sun buƙaci yan uwan da mutanen da suka sace a Gonin Gora su haɗa Naira tiriliyan 40 a matsayin kuɗin fansa da kuma motoci da babura.
Sanata Bamidele daga jihar ya zargi Sanata Abdul Ningi da yunkurin juyin mulki a majalisar dattawa bayan kalamansa na an yi cushe a kasafin 2024.
Masu garkuwa da mutane da suka sace almajirai a jihar Sakkwato sun nemi a tattara musu Naira miliyan 20 a matsayin kuɗin fansa gabanin su sako su.
Labarai
Samu kari