Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya umurci sojojin ruwa su harbe duk jirgin Iran da ke shimfida bam a mashigin Hormuz, yana mai jaddada cikakken iko.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya umurci sojojin ruwa su harbe duk jirgin Iran da ke shimfida bam a mashigin Hormuz, yana mai jaddada cikakken iko.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Rahotanni daga kauyen Kidandan ya nuna cewa wani abu ya tashi da ɗaliban makarantar tsangaya, ya halaka mutum ɗaya wasu na kwance a Shika a Kaduna.
Farfesa Anezionwu Okoro ya riga mu gidan gaskiya a jihar Enugu ya na da shekaru 94 a duniya, marigayin ya rasu a jiya Asabar 20 ga watan Janairu a Enugu.
Babatunde Fashola ya ce ₦577,000 kawai yake karba kudin fansho a matsayinsa na tsohon gwamnan jihar Legas. Ya bayyana hakan ne a wata hira da aka yi da shi.
Rundunar yan sandan babban birnin tarayya Abuja, sun bayyana rahoton garkuwa da mutane a rukunin gidaje na River Park, Abuja a matsayin kanzon kurege.
An samu asarar miliyoyin naira bayan wata gobara ta tashi a fitacciyar kasuwar da ake ji da ita a jihar Rivers. Gobarar dai ta tashi ne a cikin tsakar dare.
Wani dan Najeriya ya bada labari kan yadda kwatsam kwakwalwarsa ta koma fanko a dakin jarrabawa bayan ya kwanta da wata budurwa. Ya kasa rubuta koda kalma daya.
Gwamnatin Akwa Ibom ta yi alkawarin biyan matan da suka haifi 'yan biyu naira dubu 50 duk wata yayin da wadanda suka haifi 'yan uku za su samu naira dubu 100.
Yayin da ake ci gaba da kiraye-kirayen tube Sarkin Kano, Ado Bayero, Sarkin zai kaddamar da aikin bude sabon asibitin kungiyar Musulunci ta Ahmadiyya Muslim Jama’at.
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi ajalin jami'an hukumar ɗan sanda ɗaya yayin da suka kai hari caji ofis a wani kauyen karamar hukumar Batsari da je jihar Katsina.
Labarai
Samu kari