Wasu sababbin bayanai na ci gaba da fitowa kan dalilin da ya sa Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sallami ministan kudi, Wale Edun tare da maye gurbinsa nan take.
Wasu sababbin bayanai na ci gaba da fitowa kan dalilin da ya sa Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sallami ministan kudi, Wale Edun tare da maye gurbinsa nan take.
Wani sojan baka a siyasar Kano, Dan Bilki Kwamanda, ya ce nan ba da dadewa ba za su kawo karshen siyasar jagoran NNPP, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso..
Jami'ar Bayero da ke Kano ta musanta rahoton da ake yaɗawa cewa an yi garkuwa da mutane a harabar jami'ar da ke cikin birnin Kano, ta ce labarin kanzon kurege ne.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci kungiyar CAN da ta taimaka wajen yakar cin hanci da rashawa ta hanyar yin wa’azin hakuri da juriya don yan Najeriya su sauya tunaninsu.
Shahararriyar jarumar fina-finan kudu wato Nollywood, Destiny Etiko ta bayyana cewa idan har Allah zai sake hallito ta a wata rayuwar a baturiya take son fitowa.
Bayo Omoboriowo, tsohon mai daukar hoton tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tuna yadda ya yi aiki a fadar shugaban kasa dake babban birnin Abuja.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon farmaki a jihar Ƙaduna. Miyagun yan bindigan a yayin farmakin sun yi awon gaba da wasu mutum hudu yan gida daya.
Rundunar 'yan sanda ta kama Mansir Hassan, wanda ke yi wa 'yan ta'adda safarar makamai a dajin Zurmi, jihar Zamfara. An kama shi ne a yankin Zariya a kan babur.
Sakataren harkokin kasar Amurka, Anthony Blinken, ya iso Najeriya inda zai gana da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Blinken zai kuma gana da yan kasuwa.
Yan sanda sun kama mata da miji da suka yi karyar an yi garkuwa da su don su samu kudin fansa har naira miliyan biyar da nufin sayen gida a Badagry da ke Legas.
Labarai
Samu kari