Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da jam'iyyar Zenith Party ta kai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da jam'iyyar Zenith Party ta kai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Majalisar dattawa ta kasa ta amince a hana mutane talla da yin wa'azi a cikin motocin haya a Najeriya. Za a rika cin tarar duk wanda ya yi haka N50,000.
Hukumar Kwastam a tsibirin Tin-Can da ke jihar Legas ta yi nasarar dakile kokarin shigo da muggan makamai da miyagun kwayoyi Najeriya a yau Juma'a.
Yayin da ake fama da matsalar tsaro a yankin Arewacin Najeriya, Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya ce an kwashe daliban da aka sace zuwa jihohi makwabta.
Kamfanin NNPCL ya ce nan da mako biyu matatar mai ta garin Fatakwal, jihar Rivers za ta fara aikin tace mai yayin da yake shirin daina shigo da fetur kasar.
Babban lauya ya tafka abin kunya bayan garkame shi a kotu kan zargin cin zarafin wata budurwa bayan ya yi mata alkawarin biyanta kudi bayan sun gama holewa.
Hukumar yaki da masu yi wa dukiyar al'umma zagon kasa, EFCC, ta gurfanar da Yahaya Bello a gaban babbar kotun tarayya, bisa zargin ya aikata laifuffuka 17.
Gwamnan jihar Jigawa Umar Namadi bayyana kudurinsa na ware N2.8bn domin ciyar da talakawa da marasa galihu jihar na tsawon kwanakin watan Ramadan
Gwamnatin jihar Oyo ta tabbatar da fara aikin rusau a wasu kauyuka da ke kusa da titin Circular, wani shugaban yanki ya yi ikirarin an rushe gidaje kusan 500.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya shirya buɗe baki tare da wasu gwamnoni a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja ranar Alhamis, 14 ga watan Maris.
Babbar kotun tarayya mai zama a Osogbo, bababan birnin jihar Osun ta umarci a garkame makusancin gwamna Adeleke a gidan yari kan tuhume-tuhume 10.
Labarai
Samu kari