Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Yakubu Dogara ya musanta rahotannin cewa zai fice daga APC saboda tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai tabbatar da goyon bayansa ga Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda guda biysr a jihar Taraba bayaɓ sun yi musayar wuta. Sun kuma yi nasarar kwato makamai masu yawa.
Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa ya yi martani mai zafi kan cece-kuce da ake yi bayan ya ki mika hannu ga Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano a kwanakin baya.
Wani mataimakin kwamishinan 'yan sanda, Gbolahan Oyedemi ya halaka kansa a cikin gidansa da ke garin Ogbomoso, jihar Oyo. An tsinci gawarsa rataye a gidan.
Yayin da ake ci gaba da fuskantar matsalar tsadar mai a Najeriya, a yau Talata 2 ga watan Afrilu matatar man Dangote za ta fara siyar da mai ga 'yan kasuwa.
Wata mummunar gobara da ta tashi a safiyar ranar Talata ta babbake shaguna da dama a babbar kasuwar Owode da ke Offa, jihar Kwara, an tafka babbar asara.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a dakin kwanan dalibai na jami'ar tarayya da ke Wukari a jihar Taraba. Rahotanni sun tabbatar da aukuwar lamarin.
A ranar Litinin ne fargaba ta mamaye mazauna Legas biyo bayan tashin wani abin fashewa da ake tsammani bam ne a barikin sojoji na Ikeja da ke jihar.
Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya ba maniyyatan jiha makudan kudi har N3.34bn domin tallafa musu bayan ƙarin kudin kujera da hukumar alhazai ta yi.
'Yan bindiga sun kai sabon farmaki Gusau, babban birnin jihar Zamfara yayin da Musulmi suke tsakiyar yin sallar Tahajjud, an ruwaito sun sace masallata da dama.
Labarai
Samu kari