Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
Hukumomin tsaro a Najeriya sun fara sanya ido kan wani babban Sanata da ya fito daga Arewacin Najeriya, kan dangantakar da ke tsakaninsa da 'yan ta'adda.
Shugaban cocin Trinity House da ke birnin Legas, Fasto Ituah Ighodalo, ya bayyana cewa albashin farko kamata ya yi a rika ba ubangiji gabadayansa.
Gwamnatin jihar Oyo ta rufe wani babban coci a birnin Ibadan da ke jihar saboda yawan damun jama'ar yankin da kararraki wanda ya hana su sakat a gidajensu.
Wata mata ta garzaya soshiyal midiya don nunawa duniya sabon saurayinta. Ta godema tsohon mijinta wanda ya kai ta kasar turai har ta kai ga samun sabon miji.
Mayakan kungiyar ta'addanci sun kai mummunan hari ofishin 'yan sanda a yankin Nganzai dake jihar Borno. Sun bindige jami'an 'yan sanda hudu dake bakin aiki.
Hukumar jin dadin alhazai, NAHCON ta fitar da farashin kudin kujerar aikin aikin hajjin bana ta shekarar 2024 a naira miliyan 4.9 yayin da Arewa kuma 4.7.
Tsohon dan majalisa, Sanata Shehu Sani ya bayyana yadda aka yi garkuwa da wani shugaban makaranta a Koriga dake jihar Kaduna tare da kashe shi, ya bar mata 3.
Wani wakilin jam'iyyar PDP a jihar Kaduna, Yusuf Abubakar, ya zargi wasu jami'an tsaro da sa hannu a sayen kuri'u da ake yi a zaben cike gurbi da ke gudana a jihar.
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya yi Allah wadai da harin ɓarayin mai wanda ya yi sanadin fasa bututun mai da kuma mutuwar wasu mutane a jihar.
Labarai
Samu kari