Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
Ministan cikin gida, Dr. Olubunmi Tunji-Ola ya fitar da sanarwa a madadin gwamnatin tarayya cewa ranar Talata da Laraba za su zama ranakun hutu domin bikin Sallah.
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da daliban jami'ar tarayya da ke Wukari a jihar Taraba sun bukaci a ba su kudin fansa N50m kafin su bari su samu 'yanci.
Kungiyar NLC ta ce bata hana Peter Obi barin jam'iyyar Labour ba duba da yadda yake nuna wasu halaye. Ta kuma yi alwashin daukar mataki kan shugabannin LP.
'Yan sandan Najeriya sun yi nasarar kame wasu da ake zargin 'yan ta'adda ne da ke tada tarzoma a Abuja. An bayyana yadda suka aikata barnar sace mutane da kaya.
Sanata Ali Ndume ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan karin kudin wutar lantarki. Ya yi nuni da cewa hakan ba adalci ba ne ga 'yan Najeriya
An tafka babban rashi bayan mutuwar ɗan Majalisar dokokin jihar Kano, Haliliu Kundila da ke wakiltar mazabar Shanono/Bagwai bayan ya sha fama da jinya.
Kungiyar SERAP ta shigar da kara kan shugaban majalisar dattawa, Sanata Gidswill Akpabio, kara a gaban kotu kan kin dawo da Sanata Abdul Ningi da aka dakatar.
Rundunar sojoji ta karyata jita-jitar cewa ta na nuna wariya musamman a shari'ar sojoji da ake yi a Enugu inda ake zargin ta na fifita sojojin Arewa kan na Kudu.
Dan majalisar da ke wakiltar Tsafe/Gusau ya koka kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a jihar Zamfara. Ya fadi matakin dauka domin kawo karshenta.
Labarai
Samu kari