Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa sun yi tatttaunawa da Iran da kyakkyawar niyya, kuma sun gabatar da tayi mafi kyau a Pakistan.
Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa sun yi tatttaunawa da Iran da kyakkyawar niyya, kuma sun gabatar da tayi mafi kyau a Pakistan.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo gida lokacin da ake fama da tsadar rayuwa, lamarin da ya jawo zanga-zanga a wurare. Tinubu ya bada umarni tun daga Faransa kafin ya dawo.
Bola Tinubu zai labule da jami’ansa jim kadan da dawowa Najeriya daga waje. Shugaban ya shafe makonni biyu a kasar Faransa, ba a san abin da ya fitar da shi ba.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya shirya karya farashin man fetur ga manoma don inganta noma yayin da ake ci gaba shan fama a Najeriya.
Gwamnatin jihar Bauchi ta sake maka Sheikh Idris Dutsen Tanshi a gaban kuliya tare da jero sabbin tuhume-tuhume kan fitaccen malamin mai haddasa ruɗani.
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta kama wani mutum mai shekaru 49, mai suna Muhammad Abubakar dake yaudarar mutane da sunan shi din fatalwa ne.
Allah ya karbi rayuwar Farfesa Yusuf Dankofa a jihar Kaduna ya na da shekaru 61 a duniya, kafin rayuwarsa ya na daga cikin lauyoyin Atiku Abubakar a zaben 2019.
Majalisar dattawa ta shirya ganawa da hafsoshin tsaron kasar nan kan matsalar rashin tsaro da ake ci gaba da fama da ita a sassa daban-daban na kasar nan.
Uwargidan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu ta kwantar da hankulan da ƴan Najeriya kan halin matsin da ake ciki a ƙasar nan. Ta ce sauƙi na tafe.
Hukumomin tsaro sun fito sun yi magana kan zargin da ake yo wa wani sanatan Arewa na daukar nauyin ta'addanci. Hukumomin sun ce zargi ne mara tushe.
Labarai
Samu kari