Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Dan takarar gwamnan jihar Ogun a jamiyyar PDP, Ladi Adebutu ya gurfana gaban a babbar Kotun Tarayya kan zargin badakalar makudan kudade da kuma sauran laifuka.
Jam'iyyar APC reshen jihar Rivers ta zargi Gwamna Siminalayi Fubara da salwantar da dukiyar al'ummar jihar. Jam'iyyar ta yi zargin cewa ya batar da N144bn.
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris Ƙauran Gwandu, ta kulle manyan makarantun kuɗi guda biyu kan ƙin biyan hakkin gwamnati.
Babbar kotun tarayya da ke jihar Legas ta soke tuhumar karkatar da kuɗin da ake wa tsohon hafsan rundunar sojin samaɓ Najeriya, Amosun da wasu mutum biyu.
Wasu miyagun yan bindiga sun sheka barzahu yayin da suka kai harin ɗaukar fansa kan sojoji a wata makarantar sakandire da ke yankin Zurmi a jihar Zamfara.
Mata sun fito zanga-zanga a jihar Rivers don nuna damuwa kan kamfanin samar da wutar lantarki na PHED da ke hanasu saduwa da mazajensu saboda zafi.
Wasu miyagu dauke da makamai sun kai wani sabon hari a wasu kauyuka guda uku na karamar hukumar Otukpo ta jihar Benue. Miyagun sun tafka barna a yayin harin.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Cardoso, ya bayyana gaban majalisar wakilan tarayya tare da ministoci biyu bayan gayyatar da aka musu kan tattalin arzikin kasa.
Gwamnatin jihar Plateau karkashin jagorancin Gwamna Caleb Mutfwang, ta kori shugabannin manyan makarantu biyar na jihar nan take ba tare da bata lokaci ba.
Labarai
Samu kari