Tawagar Amurka da ta Iran sun fara tattaunawa domin duba hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin da duka jima suna yi.
Tawagar Amurka da ta Iran sun fara tattaunawa domin duba hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin da duka jima suna yi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, a ranar Litinin, ta kai ziyarar ban girma ga Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ta yi kamalai msu jan hankali.
Hukumar IMF ta bai wa Shugaba Tinubu shawara kan cire tallafin mai da wutar lantarki inda ta bukaci a cire gaba daya saboda kudaden da ake kashewa.
Gwamnatin jihar Zamfara ta dauki matakin da zai taimaka wajen kawo karshen matsalar rashin tsaro a jihar. Gwamnatin ta haramta sayar da fetur a jarkoki.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce gobara ta kone ofishin ‘yan sanda reshen karamar hukumar Nasarawa.Har yanzu ba a gano musabbabin faruwar lamarin ba.
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Isa Yuguda, ya ce wasu gurbatattun ‘yan siyasa ne suka haifar da faduwar darajar Naira a kasuwar duniya ta hanyar boye kudin a gidajesu.
Hukumar jin dadin Alhazai ta koka yayin da alamu suka nuna ba za ta iya cike gurbin yawan kujeru da aka ba ta ba na aikin hajji a wannan shekara.
Gwamnatin jihar Kano da rundunar 'yan sandan jihar sun tabbatar da daukar matakan tsaron da suka dace kan ziyarar uwargidan Shugaba Tinubu, Remi Tinubu.
Daga N30, 000, mafi karancin albashi zai iya dawo N1000000. Idan ba a shawo kan hauhawar farashi ba, NLC za ta kawo dogon buri wajen maganar karin albashi.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Abubakar Sa'ad III, ya kawo mafita ga 'yan Najeriya kan halin kunci da tsadar rayuwar da ake ciki a kasar nan.
Labarai
Samu kari