Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Wasu 'yan bindiga sun kai farmaki fadar Sarkin Zurmi a jihar Zamfara inda suka hallaka mutane uku yayin da suka lalata karfunan sabis a yankin yayin farmakin.
A yayin da take shirin gudanar da zaben kananan hukumomi, gwamnatin jihar Yobe karkashin Gwamna Mai Mala Buni ta rusa shugabannin riko 17 da kansilolinsu.
An shiga wani irin yanayi bayan rasuwar tsohon sanata a jihar Enugu, Ayogu Eze wanda ya wakilci Enugu ta Arewa a Majalisar Dattawa daga shekarar 2007 zuwa 2015.
Babbar Kotun Tarayya ta yi fatali da korafin da aka shigar kan Ministar Al'adu, Hannatu Musawa game da rashin kammala bautar ƙasa yayin da aka naɗa ta mukami.
A yayin da gwamnatin Abba Yusuf ke karin haske kan kokarin da take yi na magance karancin ruwa a Kano, ta ce tana kashe akalla N1.2bn duk wata domin samar da ruwa.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da cewa jami'an ta sun samu nasarar hallaka wasu 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a jihar.
Karancin mai ya janyo dogayen mai a jihohin Najeriya ciki har da Kano, Gombe, Adamawa, Lagos, Anambra da babban birnin Abuja. Masu ababen hawa sun shiga matsala
Mazauna kauyen Allawa da ke karamar hukumar Shiroro a jihar Neja sun shiga fargaba bayan sojoji sun tattare kayansu a kauyen sun fice da safiyar yau Alhamis.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a karamar hukumar Zurmi ta jihar Zamfara, inda suka hallaka mutum uku da sace wasu.
Labarai
Samu kari