Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Tsohon gwamnan jihar Legas, Akinwunmi Ambode, ya nuna goyon bayansa ga shugaban kasa Bola Tinubu. Ambode ya ce ba laifin Tinubu ba ne halin da ake ciki a yanzu.
Ganin yadda matsalar tsaro ke ci gaba da ta'azzara, Sheikh Aminu Daurawa ya ba gwamnatin Shugaba Tinubu satar amsa, kan hanyar kawo karshen matsalolin tsaro a kasar.
Majalisar wakilai ta hannun kwamitin asusun jama'a ta yi barazanar aikewa da sammacin kamu kan gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Olayemi Cardoso.
Shugaba Tinubu ya ce Babatunde Irukera ba ya iya aiwatar da aikinsa yadda ya kamata, shi ya sa aka tsige shi daga shugaban hukumar kare masu amfani da kaya ta FCCPC.
Kungiyar NLC ta bada wasu shawarwari da bukatu da ‘yan kwadago da sauran takwarorinta su ka dakatar da zanga-zangar lumunar gama-garin da aka shirya.
Majalisar ta yi mamakin yadda kamfanin karafa na Ajaokuta da NIOMCO ke ci gaba da tabarbarewa duk da zargin biyan $496m ga ‘yan kwangila tsakanin 2008 zuwa yanzu.
A lokacin Muhammadu Buhari, an yi ta buga kudi domin a ba gwamnatin tarayya aro. ‘Yan majalisar dattawa sun nada Sanatoci da za su binciki bashin da Buhari ya karbo.
Tsohon jigo a jam'iyyar PDP, Deji Adeyanju, ya nuna takaicinsa kan matakin da kungiyar kwadago ta kasa ta dauka na dakatar da zanga-zangar da fara.
Ana ta yawo da labarai cewa an ankarar da sojoji a kan shirin kifar da gwamnatin tarayya. Ministan labarai ya ja kunnen masu yada irin labaran nan na bogi.
Labarai
Samu kari