Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Wani lauya mazaunin Legas ya bayyana kadan daga abin da ya gani na yadda ake hana dalibai masu hijabi rubuta jarrabawar UTME a wasu sassan Najeriya.
Gwamnonin Najeriya da minista Wike sun samu kara daga kungiyar SERAP kan yadda suke cin bashi ba tare da yiwa 'yan kasa bayanin yadda suka kashe wadannan kudaden ba.
Al'ummar Musulmi a jihar Ekiti sun yabawa Aliko Dangote kan ba su tallafi a dukkan kananan hukumomi inda suka ce tallafin ya zo a dai-dai lokacin da ake bukata.
Tsohon gwamna jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya ce mutuwar shugaban kasar Najeriya, Umaru Musa Yar'adua a ranar 5 ga Mayu, 2024 ta sauya siyasar kasar nan.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta nesanta kanta daga jerin wasu sunaye na tsofaffin gwamnoni 58 da aka fitar kan cewa tana tuhumarsu.
Makarantar Islamiyya ta IOSSA a jihar Bauchi ta bayyana yadda ta horas da dalibanta yayin jarrabawar UTME inda da dama suka yi bajinta wurin samun maki mai kyau.
Mun samu labarin rasuwar mahaifiyar jajirtaccen dan sandan da aka dakatar, DCP Abba Kyari wadda ta rasu a yau Lahadi bayan fama da jinya. Za ayi jana'iza a Borno.
Ana neman mako guda da tashi taron tattalin arziki na WEF da aka yi a Riyadh. An dade da gama taro a kasar Saudi, babu duriyar shugaban Najeriya Bola Tinubu har yau.
Kungiyar matasan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara sun caccaki masu zanga-zangar neman ganin EFCC ta binciki Bello Matawalle.
Labarai
Samu kari