Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Gwamnonin Najeriya sun hada kai, sun bayyana yadda suka tsara kawo mafita ga duk wasu matsaloli da ake fama da su a kasar nan na karancin abinci da tsada.
Wata mai gabatar da shirye-shirye a talbijin ta zo da ‘danta wajen aiki. Kapinga Kisamba Clarisse daga kasar DRC ta hada aiki da raino. Bidiyon ya dau hankali.
Wani ‘dan Najeriya da ke fama da matsin rayuwa a turai ya taki sa’a kuma yanzu arzikinsa ya karu da naira miliyan 159. Mutumin ya samu tallafi daga wani bature.
Fasto Ayodele ya bayyana kadan daga abin da ya hango na matsala a kasar nan da kuma hanyoyin da za a bi don tabbatar da an warware duk wata matsala a yanzu.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa yara tara daga cikin 102 da kungiyar Boko Haram ta sace sun kubuta daga hannun ‘yan ta’adda a jihar Borno.
An sanar da ganin watan Ramadana a kasar Saudiyya, al'ummar Musulmi za su fara Azumi a kasashen duniya daban-daban. An sanar da hakan ne a yau Lahadi.
Ana ci gaba da duban watan Azumi a Najeriya, yayin da a kasar Saudiyya tuni aka sanar da an ga watan mai alfarma, za a fara azumi a ranar Litinin din nan.
Wata budurwa ta sha mamaki yayin da saurayinta ya gwangwaje ta da kyautar kudi mai tsoka bayan da suka samu sabani kan wani lamarin da bai kai komai ba.
'Yan siyasa sun yi suna wajen shirga karya, ana kokarin kawo karshensu. IPC ta ba ‘yan jarida horo na musamman a kan bankado bayanai da labaran bogi.
Labarai
Samu kari